• English
  • Business News
Sunday, August 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Thomas: Daya Daga Cikin Wutar Daji Mafi Muni A Tarihin California Ta Amurka

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Thomas: Daya Daga Cikin Wutar Daji Mafi Muni A Tarihin California Ta Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Jami’an kashe gobara a Jihar California dake Yammacin Amurka a mulkin Donald Trump sun maida hankali wurin kashe wutar daji da ta tashi a Arewa maso Yammacin Los Angeles wanda ta riga ta zama daya a cikin wautar daji da suka fi yin barna a tarihin jihar.

Wutar daji da aka mata lakabi da Thomas ta kona fillayen daji da ya kai kilomita 930 kana ta lalata gine gine 800 a Karamar Hukumar Santa Barabara tun lokacin da ta fara a makon da ya gabata.

  • An Fitar Da Rahoto Game Da Mummunan Tasirin Salon Matsin Lamba Na Diflomasiyyar Amurka
  • Ninkayar Kano A Kogin Basukan Gida Da Daji

Hukumomi sun ce kashi 10 na harshen wutar ce aka kashe, kuma a yayin da masu kashe gobarar ke samun nasara ta sama, wutar na ci gaba da zama mai hadari da za ta iya yaduwa cikin gaggawa ta iska.

Jami’ai 750 ne suke aikin kashe wutar da ake kira Thomas, wacce ta fi ci a Kudnacin California.

Wutar ta tilasta kwashe mutane 200,000 daga gidajensu. Adadin mutane ya karu ne a ranar Lahadi yayin da aka kwashe mutane masu yawa a Santa Barbara, a lokacin da wannan gagarumar wuta take kara bazuwa a yankin.

Shugaba Donald Trump ya dau mataki a ranar Juma’a a kan wutar, inda ya ayyana dokar ta baci ta tarayya a Califonia, wanda ya bai wa hukumomin tarayya daman shirya kai dauki.

Yadda masifar wutar ta yi barna a yankunan Jihar California

Babbar wutar dajin nan dake cin yankuna masu yawa a kewayen birnin Los Angeles na Jihar California a nan Amurka, yanzu haka an ayyana ta uku a girma a tarihin jihar, da barnar da ta yi wadda tazo dai-dai da gobarar shekarar 2013 ta hanyar kona sama da hekta 800.

Jami’an agajin gaggawa sun ce wasu ‘yan kwana-kwana 8,000 daga sauran jihohi suna California don taimakawa a kashe gobarar dajin, ta hanyar amfani da jirage masu saukar ungulu da manyan motocin kashe gobara.

An kiyasta kudaden da aka kashe akan aikin kashe gobarar kusan Dala Miliyan 89.

A jiya Asabar ne jami’an ‘yan kwana-kwana suka ce gobarar dajin da aka yi wa lababi da Thomas fire, wadda ta fara tun farkon watan Disamba, yanzu haka ta kona kusan hecta dubu 105. An shawo kan kashi 40 cikin 100 na wutar, amma jami’ai sunce gine-gine kimanin 18,000 na fuskantar barazana, kuma iska mai karfi na iya haddasa wata gobarar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GobaraThomasWuta
ShareTweetSendShare
Previous Post

Asusun IMF Ya Yabawa Kasar Sin Bisa Tallafinta Ga Kasar Ghana A Fannin Warware Basussuka

Next Post

Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

Related

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina
Labarai

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

1 hour ago
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi
Labarai

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

2 hours ago
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21
Labarai

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

4 hours ago
Ministan Yaɗa Labarai Ya Buƙaci A Kwantar Da Hankali Kan Dakatar Da Gidan Rediyon Badeggi FM
Labarai

ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja

9 hours ago
Gwamnatin Katsina Ta Gabatar Da Matsayarta A Taron Jin Ra’ayiyin Jama’a
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Gabatar Da Matsayarta A Taron Jin Ra’ayiyin Jama’a

10 hours ago
Borno Za Ta Sake Tsugunar Da ‘Yan Gudun Hijira 5,000 Kafin Damuna Ta Kare
Manyan Labarai

Borno Za Ta Sake Tsugunar Da ‘Yan Gudun Hijira 5,000 Kafin Damuna Ta Kare

11 hours ago
Next Post
Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

Ko Kun San Labarin Wutar Dajin Da Ta Jefa Aljeriya Cikin Mawuyacin Hali?

LABARAI MASU NASABA

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

Waɗanne Ƙasashe Ne Suka Amince Da Kafa Ƙasar Falasɗinu?

August 3, 2025
Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

Dangote Ya Ɗauki Nauyin Bikin Baje Kolin Gidajen Afrika Da Mahalarta Ƙasashe 21

August 3, 2025
An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

An Fara Bayar Da Hidimomin Da Suka Shafi Sauka Da Tashi Domin Gasar Wasanni Ta Duniya Ta Chengdu

August 3, 2025
Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

Rikici Ya Ɓarke A Zaɓen Ribas, Ƴan PDP Sun Fito A Matsayin Ƴan Takarar APC

August 3, 2025
Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

Ana Gaggauta Ayyukan Gyara Tituna Da Gadojin Da Ambaliya Ta Lalata A Arewacin Kasar Sin

August 3, 2025
Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

Shugabar Tanzania Ta Kaddamar Da Cibiyar Cinikayya Da Jigila Da Sin Ta Gina A Kasar

August 3, 2025
Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

Manoma Sun Caccaki Tinubu Kan Ƙarfafa Shigo Da Shinkafa Da Masara Daga Ƙasashen Waje

August 3, 2025
Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Zuwa Ƙasarta Domin Haihuwa

Amurka Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Zuwa Ƙasarta Domin Haihuwa

August 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.