• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Rahotonni
0
Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shekarun 1950, lokacin da tarayyar soviet ke kokarin ganin ta isa duniyar wata, masana kimiya a Amurka sun yi kokarin kaddamar da wani shiri – na amfani da wata domin firgita tarayyar.

A lokacin da dan saman jannati, Neil Armstrong ya dawo daga duniyar wata a 1969, ya kasance yanayi na tarihin da duniya ke tunawa.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Gana Da Firaministan Kasar Rasha

Sai dai da a ce Armstrong ya dawo da burbushin da zai kasance guba sakamakon makaman nukiliyar da aka rinka harbawa fa?
A lokacin karanta wata mukala a karon farko da ke bayyani kan binciken wata kowa ya yaba da hikimar da aka zuba cikin kwanciyar hankali. Mukalar da kowa ke iya kau da kai. Kuma kusan haka ne ya kasance.

Amma da zarar mutum ya natsu, abubuwan da ke kunshe a bayanai sun sha bamban.
Shirin A119, kamar yada ake kiransa, wani shiri ne na sirri kan yada za a yi amfani da makamin nukiliyyar Hydrogen a tarwatsa wata.

Nukiliyyar Hydrogen na da hadari gaske domin karfinsa ya zarta nukiliyar da aka harba a Hiroshima a 1945, kuma a wannan lokaci shi ne makami na nukiliya da aka kera.
A wannan lokaci tsakanin watan Mayun 1958 zuwa Janairun 1959 babban jami’in sojan sama, Reiffel ya yi ta kai koma kan tabbatuwar shirin.

Labarai Masu Nasaba

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Duk da cewa binciken nasu na iya amsa wasu tambayoyi kan wata, shirin A119 an tsara shi ne domin wannan aiki.
An tsara bam din ya tarwatse tsakanin wuri mai duhu da haske a jikin wata, domin kowa ya ga karfin hasken fashewar wata, musamman a Kremlin.

Abu guda ke iya gamsarwa ko ba da hujja kan dalilan wannan shiri mai hadari kuma maganar ba ta zarce batun tsaro da zakuwa ba.

A 1950 babu alamar da ke nuna Amurka za ta yi nasara a yaki. Ra’ayoyin ‘yan siyasa da fitattun mutane a Amurka sun nuna cewa Tarayyar Sobiet na kan gaba a bunkasar nukiliya, musamman wajen ci gaba, da adadin makaman da makami mai linzami.
A 1952, Amurka ta fasa makamin nukiliyan hydrogen na farko. Bayan shekara uku Tarayyar Sobiet ta kidimar da Washington bayan gwada nata makamin.

A 1957 sun sake samun ci gaba, da kwace ragamar sararin samaniya bayan kaddamar da Sputnik 1, tauraron dan’Adam na farko da ke zageye duniya.

Hakan bai taimaki Amurka cewa an kaddamar da Sputnik bayan makami mai linzami na Tarayyar Sobiet ba, kuma ba wai ya nuna Amurka ta yi kokari amfani da damar wajen tarwatsa wata ba ne.
An ta nuna bajintar da aka nada a fadin duniya.”

A shekarar 2000, Reiffel ya taba cewa ba don tangadar da aka samu ba, da duniya ta shaida fashewar makamin da aka tura wata.

Wannan wani abin damuwa ne ga muhalli da kuma sojojin Amurka duk da cewa masana kimiya a wancan lokaci na da kwarin-gwiwa.
Shirin A119 na daya daga cikin shirye-shirye da ke zama kamar martani bayan harba Sputnik, a cewar Aled Wellerstein, masanin tarihi da makamin nukilliya.

A ganinsa harba Sputnik, abu ne da ya burge don haka ba sa nadamar nasu gwajin.
Abin da suka yi a karshe, shi ne harba nasu na’urar, da don jinkirtawa, amma fa ba su hakura ba, domin su ci gaba da gwada sa’arsu har zuwa karshen shekarun 1950.
Abin al’ajabi ne, la’akari da tunanin Amurka a wannan lokaci.

Wannan wani yanayi ne da ke nuna abubuwan mamaki da kuma burgewa da suke kokarin gwada sa’arsu.

”Ina ganin a wannan gabar kalmar burgewa da tsoratarwa duk na iya kayatarwa”
Bai tabbatar da tunanin da aka hada wajen bijiro da wannan shiri ba. Amma duk wanda ya kasance cikin tsarin yana da bai wa da zurfi tunani, a cewarsa.

Ba su damu da aikin ba, kuma babu tsoro a tattare da su na abin da zai iya jawo wa milyoyin mutane a duniya.

Masana kimiyya da dama su gwada abubuwa daban-daban, sai dai a wani lokaci suna yarda da cewa lissafin nasu siyasa na da tasiri sosai a ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Next Post

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Related

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya
Rahotonni

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

1 day ago
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari
Rahotonni

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

4 days ago
Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa
Rahotonni

Dambarwar 2027 Da Kalubalen Da Ke Gaban Jam’iyyun Siyasa

2 weeks ago
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya
Rahotonni

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

2 weeks ago
Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda
Rahotonni

Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda

2 weeks ago
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

1 month ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami’an Shiga Ginin

Da Dumi-dumi: Hukumar DSS Ta Yi Wa Ofishin EFCC Kawanya, Ta Hana Jami'an Shiga Ginin

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

August 27, 2025
Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

August 27, 2025
Nijeriya Za Ta ÆŠaukaka Da Fasahar Ƙere-Æ™ere Da Tattalin Abinci – Tinubu

Nijeriya Za Ta ÆŠaukaka Da Fasahar Ƙere-Æ™ere Da Tattalin Abinci – Tinubu

August 27, 2025
Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

August 27, 2025
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.