• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Manoma Mummunar Kisa A Gonakansu A Sokoto

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Manoma Mummunar Kisa A Gonakansu A Sokoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sama da mutum hamsin ne aka bada labarin cewa ‘yan bindiga dadi sun kashe a kananan hukumomi biyu da suke jihar Sokoto a daren ranar Asabar. 

 

Kananan hukumomin da lamarin ya faru a cikinsu su ne Gwadabawa da Tangaza dukka da suke jihar.

  • ‘Yan Sama Jannati Na Kumbon Shenzhou-15 Sun Dawo Beijing

Kakakin hukumar ‘yansandan jihar Sokoto, ASP Ahmad Rufa’i, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Lahadi, ya bada tabbacin hukumar na kan binciken lamarin, kuma sun sha alwashin cewa za su sanar da ‘yan jarida karin bayanin da bincikensu ya nuna musu.

 

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

Sama da awanni da kaddamar da harin a yankuna uku da suke karamar hukumar Tangaza, gawarwaki 37 har yanzu ba a musu biso ba.

 

Yankunan da aka kai wa harin a daren ranar Asabar sun hada da Raka, Raka Dutse, da Filin Gawa da suke karamar hukumar Tangaza.

 

Tsohon shugaban karamar hukumar Tangaza, Bshar Kalenjeni ya tabbatar da cewa harin ya kashe18 a kauyen Raka, 17 kuma a Filin Gawa sai mutum biyu a Raka Dutse.

 

Wata majiya a Gwadabawa ta shaida ma wakilinmu cewa ‘yan bindigan sun kasance a yankin inda suka yi nazarin yadda za su kaddamar da harinsu ba tare da al’ummar garin sun sani ba.

 

“Sun hara kai harin ne bayan kammala sallar Isha’i inda suka kai wa shahararrun kauyuka biyu hari da Sakamaru da kauyen Bilingawa.

 

“A Bilingawa, sun kashe a kalla mutum 18, a Sakamaru Kuma abun ya kasanta domin yankan rago suka yi tabui wa mutane wasu kuma suka bindigesu. Sun yanka mutane kamar dabbobi suka Kuma konasu ta yadda ba ma a iya Gane waye wannan waye wancan,” ya shaida.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ingancin Iska Na Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Karuwa A Shekarar 2022

Next Post

PLA Na Sanya Ido Kan Jiragen Ruwan Yakin Amurka Da Canada Da Ke Wucewa Ta Mashigin Taiwan

Related

Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa
Labarai

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

1 hour ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

2 hours ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Labarai

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

4 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

4 hours ago
Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga
Labarai

Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

5 hours ago
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

5 hours ago
Next Post
PLA Na Sanya Ido Kan Jiragen Ruwan Yakin Amurka Da Canada Da Ke Wucewa Ta Mashigin Taiwan

PLA Na Sanya Ido Kan Jiragen Ruwan Yakin Amurka Da Canada Da Ke Wucewa Ta Mashigin Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

July 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

July 11, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

July 11, 2025
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

July 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

July 11, 2025
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

July 11, 2025
Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

July 11, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.