• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Yi Allah Wadai Da Rusau Din Da Abba Ke Yi A Kano

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
APC Ta Yi Allah Wadai Da Rusau Din Da Abba Ke Yi A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar adawa a Jihar Kano wato APC ta yi Allah wadai kan abin da ta bayyana da cewa “kai farmaki ne kan dukiyoyin al’umma” da gwamnatin NNPP karkashin gwamna Abba Kabir Yusuf ke yi a jihar.

A cikin wata sanarwa da mukaddashin shugaban jam’iyyar na jihar Kano, Hon. Shehu Maigari ya aika wa manema labarai, APC ta ce ”a yau Kano ta kasance abin tausayawa sakamakon halin da jam’iyyar NNPP ta jefa jihar ciki”.

  • Gwamnan Bauchi Ya Dauki Sabbin Ma’aikata 1,683
  • Kotu Ta Dakatar Da EFCC, ICPC, DSS Daga Tsare Sanata Yari

Jam’iyyar ta APC ta zargi NNPP da gwamnatin Abba Gida-Gida da jefa ‘yan kasuwa cikin mawuyacin hali, inda ta ce harkokin kasuwancin Kano sun tsaya cik.

APC ta kuma yi zargin cewa matakin da NNPP ta dauka na rusa wasu wuraren kasuwanci a jihar ya sanya wasu matasa a Kano sun zama barayi, inda ta ce matasan suna yawo da makamai tare da fasa shagunan mutane domin satar kaya.

Haka kuma jam’iyyar adawar ta yi kira ga iyayen yara musamman matasan da ta ce gwamnatin NNPP na amfani da su wajen barnata kayan al’umma, su ja kunnen ‘ya’yan nasu.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Ita dai jam’iyyar NNPP tare da Abba Gida-Gida sun sha alwashin kwace wurare da suka ce mallakar al’ummar Kano amma gwamnatin APC ta sayar a lokacin da take kan karagar mulkin jihar.

Kwanaki kalilan bayan rantsar da sabon gwamnan na Kano, Abba Kabir Yusuf ya fara rusa wasu gine-gine a filayen da ya ce na al’ummar Kano ne, a cikinsu har da filin sukuwa da otal din Daula da sansanin alhazan jihar da Babban Filin Idin Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbbaAPCMartaniNNPPRusau
ShareTweetSendShare
Previous Post

Osimhen Ya Zama Dan Wasan Afirka Na Farko Da Ya Lashe Capocannoniere

Next Post

Za A Gudanar Da Bikin Baje Kolin Cinikayya Na Sin Da Afirka A Birnin Changsha

Related

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

3 hours ago
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
Manyan Labarai

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

4 hours ago
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano
Da É—umi-É—uminsa

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

13 hours ago
Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa
Manyan Labarai

Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa

20 hours ago
Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
Manyan Labarai

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

21 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Ƴan Uwa da Wasu Biyu Kan Ƙirkirar Garkuwa Da Kansu A Abuja

1 day ago
Next Post
Za A Gudanar Da Bikin Baje Kolin Cinikayya Na Sin Da Afirka A Birnin Changsha

Za A Gudanar Da Bikin Baje Kolin Cinikayya Na Sin Da Afirka A Birnin Changsha

LABARAI MASU NASABA

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

August 6, 2025
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

August 6, 2025
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

August 6, 2025
Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

Remi Tinubu Ta Bai Wa WaÉ—anda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

August 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima

Gwamnatin Tarayya Za Ta FarfaÉ—o Da Noman Dabino – Shettima

August 6, 2025
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.