• English
  • Business News
Sunday, June 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin A Taron Vienna Ya Soki Lamirin Yarjejeniyar AUKUS

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Sin A Taron Vienna Ya Soki Lamirin Yarjejeniyar AUKUS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin taron watan Yuni na manyan wakilan kasashe mambobin hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ko IAEA, wanda ke gudana yanzu haka a birnin Vienna na kasar Austria, an tattauna game da yarjejeniyar mallakar jiragen karkashin ruwa na yaki masu amfani da makamashin nukiliya, wadda kasashen Australia, da Birtaniya da Amurka, wato AUKUS suka kulla.

Bisa mara bayan bangaren kasar Sin, manyan jami’an kasashen da suka halarci taron na wannan karo, sun yi musayar ra’ayoyi a karo na takwas a jere, a matsayi na tattaunawa tsakanin sassan gwamnatoci daban daban.

  • Sharhi: Shin Tinubu Zai Iya Kai Bantensa Bisa Yadda Ya Fara?

Da yake tsokaci kan batun a jiya Alhamis, wakilin dindindin na kasar Sin a hukumar ta IAEA Li Song, ya yi fashin baki game da yarjejeniyar hadin gwiwar ta AUKUS, yana mai jaddada sarkakiya, da sa-in-sa da yarjejeniyar ke haifarwa. Jami’in ya kuma yi kira ga daukacin sassan dake da ruwa da tsaki a batun yarjejeniyar da su hada hannu waje guda, wajen ingiza matakan tattaunawa kan lamarin karkashin laimar IAEA, su kuma aiwatar da manufofin cudanyar dukkanin sassa a fayyace.

Wakilai daga kasashe sama da 20, ciki har da na Rasha, da Pakistan, da Masar, da Afirka ta kudu, da Indonesia, da Brazil da Argentina, sun tofa albarkacin bakin su yayin zaman na wannan karo, inda suka jaddada matsayin kasar Sin da ma shawarwarin da ta gabatar. Sun kuma yi kira da murya daya na kiyaye tsarin hana yaduwar makaman nukiliya na kasa da kasa da ma dokokin kasa da kasa.

Wannan shi ne karo na takwas a jere da hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasa da kasa ke yin la’akari da wannan batu, ta hanyar tattaunawa tsakanin gwamnatocin kasashen duniya, lamarin da ya sake dakile yunkurin kasashen Amurka da Birtaniya da Australia na tilastawa sakatariyar hukumar.

Labarai Masu Nasaba

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

Wannan hadin gwiwa na “AUKUS” tana amfani ne kawai da hadin gwiwar karkashin ruwa ta nukiliya a matsayin hujja don amfani da kasar Australia a matsayin hanyar ciyar da dabarun siyasar Amurka gaba, da kwaikwayon dabarun NATO na haifar da rikice-rikice na yanki da kuma tunkarar yankin Asiya da Pacific, don biyan bukatu na kashin kai. (Mai fassarawa: Saminu Alhassan, Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

… A Makon Farkon Mulkin Tinubu, Mutum 78 Sun Mutu Tare Da Garkuwa Da 12

Next Post

Masana Da Jami’an Kasashen Sin Da Tanzania Sun Sha Alwashin Inganta Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

Related

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin
Daga Birnin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

2 hours ago
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai
Daga Birnin Sin

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

2 hours ago
Dan Asalin Tudun Loess
Daga Birnin Sin

Dan Asalin Tudun Loess

4 hours ago
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba
Daga Birnin Sin

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

5 hours ago
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

6 hours ago
Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin A IAEA Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Sarrafa Nukiliyar Iran

1 day ago
Next Post
Masana Da Jami’an Kasashen Sin Da Tanzania Sun Sha Alwashin Inganta Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

Masana Da Jami'an Kasashen Sin Da Tanzania Sun Sha Alwashin Inganta Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa

LABARAI MASU NASABA

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

June 15, 2025
PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

PLA Reshen Kudancin Kasar Ta Yi Sintiri Na Hadin Gwiwa A Tekun Kudancin Sin

June 15, 2025
An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

An Bude Bikin Fina-Finai Na Kasa Da Kasa Karo Na 27 Na Shanghai

June 15, 2025
Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

Yansanda Sun Fara Tsananta Daukar Mataki Kan Yan Daba A Kano

June 15, 2025
Dan Asalin Tudun Loess

Dan Asalin Tudun Loess

June 15, 2025
Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

Ba Zai Manta Da Shawarar Mahaifinsa Ba

June 15, 2025
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

June 15, 2025
Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

Wang Yi Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Ministocin Harkokin Wajen Iran Da Isra’ila

June 15, 2025
APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

APCn Kaduna Ta Mara Wa Tinubu, Uba Sani Da Kakakin Majalisa Abbas Baya Don Wa’adi Na Biyu

June 15, 2025
NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka

NAF Na Shirin Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu Daga Amurka

June 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.