• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 3

by Nuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
in Bakon Marubuci, Fatawa, Ilimi
0
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Layya da tumaki da awaki ta fi falala a Malikiyya, sannan shanu sai kuma raƙuma, amma tumaki sun fi awaki falala. Kuma maza na kowanne jinsin dabbobi da aka ambata ya fi mata falala. Duba; Alma’ūnatu Alã Mazhabi Ãlimil Madinati [1/485] da Arrisãlatu [shafi na 108] da Alkãfi [shafi na 238].

Ana yin layya ne da dabbar da take lafiyayyiya ƙosasshiya, ban da gurguwa da gurguntakarta ta bayyana a fili da mai ido ɗaya da rashin ganin idon ya bayyana a fili, ban da mara mai da ɓargo, ban da mara lafiya da rashin lafiyarta ta bayyana a fili. Duba; Muwaɗɗã Malik tare da Almuntaƙã Sharhul Muwaɗɗã [4/152-153] da Assamarud Dãnī [shafi na 392-393] da Aljawãhiruz Zakiyyati [shafi 144) da Alkãfi (shafi na 238) da Hashiyatud Dasūƙī ( 2/119] da Attaju Wal Iklil [4/336].

  • Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 4
  • Zan Iya Yi Wa Mamaci Layya?

Waɗannan sifofi guda huɗu ijma’i ne a Mazhabar Malikiyya cewa ba a yin layya da duk dabbar da ta sifanta da wata sifa daga cikin sifofin. Duba; Assamarud Dãnī [ shafi na 393].

Babba don tana ɗingishi da ba za a iya kiranta gurguwa kaitsaye ba, haka mai gani gararagarara za a iya yin layya da ita. Duba Almuntaƙã
[4/152-153].

Fa’ida: Duk dabbar da take mahaukaciya ko mai ɗoyin baki ko mai ciki ƙwajaja to ba za a yi layya da ita ba domin tana cikin marasa lafiya. Duba Sirãjus Sãliki [2/9-10] da Amuntaƙã [4/153].

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

Akwai wasu abubuwa na aibi da aka ambata da suke hana a yi layya da dabbar da take da su, amma akwai saɓanin a kansu, shi yasa na kawar da kai daga ambatonsu, domin magana mafi inganci shi ne; basa hana a yi layya da dabbar da take ɗauke da su.

Mustahabbi ne ga wanda zai yi layya ya nisanci yanke ƙumba (farce) da yin askin gashin jikinsa daga ranar ɗaya gawatan Zul-hijja izuwa ranar sallah. Duba Muktasarul IKalil [shafi na 123] da sharhinsa Al-Ikhlilu [1/301] da Jawãhirul Iklil [1/221]

Wasu malaman suna ganin har wanda za a sanya shi a layya ba zai aske kowanne gashi na jikinsa ba ko farcensa. Duba Bulgatus Sãliki [1/287] da Hãshiyatus Sãwi Ala Assharhi Assagir da aka buka tare da Assharhu Assagir [2/341]

Mu haɗu a rubutu na 4

Nuhu Ubale Ibrahim
(ABU RAZINA PAKI)
10/12/1442
Bugu na biyu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Babbar SallahLayyaSallahSallah Babba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Tuhumar Kamfanoninta Dangane Da Batun Fentanyl

Next Post

Matawalle Bai Saci Kudin Jihar Zamfara Ba — Anas Kaura

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

6 days ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)
Bakon Marubuci

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

7 days ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

1 week ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

1 week ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

1 week ago
Next Post
Matawalle Bai Saci Kudin Jihar Zamfara Ba — Anas Kaura

Matawalle Bai Saci Kudin Jihar Zamfara Ba — Anas Kaura

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.