• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

LEADERSHIP Ta Dage Taronta Kan Illar Sha Da Fataucin Miyagun Kwayoyi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
LEADERSHIP Ta Dage Taronta Kan Illar Sha Da Fataucin Miyagun Kwayoyi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar gudanarwar jaridar LEADERSHIP, ta ce, bayan dogon muhawara da tattaunawa da hukumar yaki da ta’anmali da miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) tare da masu ruwa da tsaki, an kai ga daukar matakin dage taron da aka shirya kan illoli ta’anmuli da miyagun kwayoyi zuwa wani lokaci nan kusa.

“Muna cike da godiya da irin goyon baya da amincewa da abokan huldarmu da masu ruwa da tsaki suka yi,” a cewar sanarwar.

  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi
  • Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

“Mun kai ga cimma matsayar dage wannan babban muhimmin taron zuwa wani lokaci, wanda za a sanar nan kusa kadan.”

Sanarwar ta kamfanin buga jaridun LEADERSHIP ta nuna damuwa kan duk wani ko wasu da wannan dage taron ya shafa musamman wadanda hakan bai musu dadi ba, tare da bada tabbacin cewa dagewar zai ba da dama a kara shirya taron da tsare-tsaren masu nagarta da za a kara a kan tsarin da aka yi tun farko.

LEADERSHIP, da hadin guiwar NDLEA ta amince da shirya babban taro da za a baje kolin illoli da hatsarorin da suke tattare da ta’anmuli da miyagun kwayoyi da yadda ke tasiri ga ta’addanci ga ci gaban gasa, tare da muhawara kan hanyoyin shawo kan matsalar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

A cewar binciken da majalisar dinkin duniya ta yi kan amfani da Miyagun Kwayoyi a shekarar 2017, kan kididdigar adadin ‘yan Nijeriya miliyan 98, mutum miliyan 14.3 su na ta’anmuli da haramtattun Kwayoyi ko masu illla.

Baya ga shugaban NDLEA, Janar Buba Marwa (mai ritaya), babban mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu; fitacce kuma gogaggen lauya kan kare hakkin bil-adama, Mr. Femi Falana, SAN, da wasu shahararru duk sun amince kan cewa za su halarci taron har ma su gabatar da jawabai duk don neman hanyoyin dakile ta’anmuli da Miyagun Kwayoyi a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LEADERSHIPMiyagun KwayoyiSafarar Miyagun Kwayoyi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tarihin Shigar Nijeriya Gasar Kofin Duniya Ta Mata

Next Post

‘Yan Fashi Sun Shiga Gidan Dan Wasa Donnarumma A Paris

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

8 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

11 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

11 hours ago
Leadership
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

13 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

14 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

15 hours ago
Next Post
‘Yan Fashi Sun Shiga Gidan Dan Wasa Donnarumma A Paris

‘Yan Fashi Sun Shiga Gidan Dan Wasa Donnarumma A Paris

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke YaÉ—uwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Leadership

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.