• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barnar Da Cutar Diptheria Ke Ci Gaba Da Yi A Jihohi 7 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Barnar Da Cutar Diptheria Ke Ci Gaba Da Yi A Jihohi 7 Da Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kulawa da lafiya matakin farko ta kasa ta bayyana cewa Nijeriya ta samu  karin mutane 836 wadanda  suka kamu da cutar a kananan hukumomi 33  daga  Jihohi takwas da kuma Babban birnin tarayya FCT daga watan Mayu zuwa Yuli na wannan shekara 2023, ta kara jaddada cewar dukkan  mutane 83 da aka tabbatar da kamuwa da  cutar sun mutu.

Babban jami’i kuma shugaban hukumar kulka da lafiya matakin farko ta kasa NPHCDA,Dakta Faisal Shuaib,shi ya bayyana haka a taron manema labarai ranar Litinin ta makon da ake ciki dangane da  barkewar  cutar diphtheria a Nijeriya.

  • Ana Ci Gaba Da Nuna Damuwa Kan Watsi Da Aikin Tashar Baro
  • Wasu Hukumomin Kasar Sin Sun Ware Miliyoyin Kudi Domin Tallafawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Ya ce al’amarin da akwai tana hankali da ban tsoro na yadda al’amarin barkewar cutar diphtheria yake a Nijeriya daga watan Mayi zuwa Yuli 2023 an samu 2,455 da ake kyautata zaton sun kamu da cutar  daga Jihohi 26. Sai dai kuma daga ranar28 ga Yuli 2023 bayan an yi gwaji an tabbatar da 836 ne suka kamu a kananan hukumomi 33 a Jihohi 8 da suka hada dacases: Kuros Ribas, Kano, Katsina, Kaduna, Legas, Osun, Yobe da Babban birnin tarayya FCT.

“An samu mutuwar 83 daga wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar abinda ya sa yana da matukar muhimmanci ayi ma ‘ya’yanmu da suke yara allurar rigakafi daga kamuwa daga cutar da take saurin kisa

Faisal ua bayyana cutar diphtheria a matsayin wadda za a iya kamuwa da ita ba makawa kamar yadda za a iya warkewa daga ita,wadda kwatar cutar  bacterium Corynebacterium ta ke sanadiyar  a kamu da ita, ta hanyar cudanya kai tsaye da wanda ya kamu da ita ko wani abin da ya zuba ta iska.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Ya kara bayanin  kowa na iya kamuwa da  cutar bama kamar kananan yara.

“Sai dai kash! kamar yadda ya furta abin tada  hankali har yanzu akwai yaran da ba ayi ma allurar  rigakafi ba duk kuwa da yake akwai alluran kamar yadda aka tanada a Nijeriya,kamar yadda Faisal ya tabbatar.

Cutar Diphtheria tana shafar wuraren da su ke taimakawa wajen shakar numfashi, alamun ta sun hada  da zazzabi,Tari zubar wani abu daga Hanci, ciwon mashako, kumbirin wuya,da samun matsala wajen yin numfashi.

Ya ce idan ba a dauki matakin samar da magani ba alamun da aka gani na iya sanadiyar mutuwa, musamman ma idan aka ce ba ayi wa allurar rigakafin data dace ba, ko ma gaba daya ba ayi ba,a wurin da babu tsafta ko inda ake da cunkosa al’umma.

Babban jami’in ya ce, cutar ana iya maganinta ta hanyar allurar rigakafi.

Kamar yadda ya kara jaddadawa a Nijeriya ana yin amfani da alluran,pentabalent a matsayin kariya daga kamuwa da cutar diphtheria ana yi  ma yara daga mako 6,mako 10, mako 14 tare da karin wasu allurai lokacin da ake shiri na wayar da kai.

Ya yi karin haske na cewa “Duk da kokarin da gwamnatin tarayya ta keyi na samar da alluran da basu da tsada akwai yaran da har yanzu ba a samu damar yi masu allurar ba, ko kuma an yi masu amma bata isa kamar yadda ya dace ba, irin hakan ke kawo koma bayan duk wani kokarin da kasa ta ke yi, na samar da kariya. Rashin samun allurar rigakafi ta Suboptimal duk ita ce babbar matsalar da ke taimakawa ga yawan barkewar cutar inda al’amarin ke shafar yara daga shekara biyu (2) zuwa goma sha hudu(14).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Fi So Na Fito A Masifaffiya -Amina Miloniya

Next Post

Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

Related

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

10 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

10 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

12 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

15 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

16 hours ago
Next Post
Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

Manchester United Ta Dauki Hujland Daga Atalanta

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.