• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa kwamitin shugabannin riko na majalisar, domin gudanar da wasu ayyuka.

Sanarwan kwamitocin da aka dade ana jira ta zo ne jim kadan bayan kammala harkokin yau da kullum bayan tabbatar da nadin ministoci 45 daga cikin 48 da shugaba Bola Tinubu ya mika mata.

  • Yadda Rufe Sararin Samaniyar Nijar Zai Shafi Sufurin Jiragen Sama A Yammacin Afirka
  • Saudiyya Ta Jagoranci Zaman Sulhu Tsakanin Rasha Da Ukraine

Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan ne zai jagoranci kwamitin tsaro; Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Tambuwal ne ke jagorantar kwamitin gidaje, kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ne zai jagoranci kwamitin cikin gida.

Sauran sun hada da Sanata Godiya Akwashiki (Rundunar Sojin Sama); Sanata Fatai Buhari (Jigilar Jiragen Sama); Sanata Osita Izunaso (Kasuwacin Cikin Gida); Sanata Seriake Dickson (Kula da Yanayin Hallitu); Sanata Jide Ipisagba (Harkar Man Fetur); Sanata Aliyu Wadada (Asusun Jama’a); Shehu Kaka (Ayyuka na Musamman); Sanata Patrick Ndubueze (Aiki); Sanata Solomon Adeola Olamilekan (Kasuwanci); Sanata Sani Musa (Harkar Kudi), da Sanata Tokunbo Airu (Banki).

Haka kuma, wadanda za su jagoranci kwamitocin majalisar dattawa sun hada da Sanata Adamu Aliero (Sufurin kasa); Sanata Gbenga Daniel (Sojin Ruwa); Sanata Barinada Mpigi (Yankin Neja Delta); Sanata Mohammed Monguno (Ma’aikatar Shari’a); Sanata Yemi Adaramodu (matasa da wasanni); Sanata Ireti Kingigbe (Al’amuran Mata); Sanata Orji Kalu (Ma’aikatu Masu Zaman Kansu); Sanata Mustapha Sabiu (Harkar Noma); Sanata Aliyu Ikra Bilbis (Sadarwa), da Sanata Asuquo Ekpenyong (NDDC).

Labarai Masu Nasaba

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Yayin da Sanata Isa Jubril zai jagoranci kwamitin kwastam; Sanata Elisha Abbo (Al’adu da yawon bude ido); Sanata Victor Umeh (Jama’a); Sanata Lawal Usman (Ilimi); Sanata Yunus Akintunde (Muhalli); Sanata Ibrahim Bomai (Birnin Tarayya); Sanata Sani Abubakar (Ma’aikatar Harkokin Waje); Sanata Harry Banigo (Lafiya); Sanata Abdulazeez Abubakar Yari (Tsarin Ruwa); Sanata Enyinaya Abaribe (Wuta), da Aliyu Magatakarda Wamakko (Bashin cikin gida da waje).

LEADERSHIP ta ruwaito cewa tun da farko shugaban majalisar dattawa ne ya kafa wasu kwamitoci saboda muhimmancin da suke da shi a harkokin yau da kullum na majalisar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AkpabioKwamitociMajalisar Dattawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yar Kwallon Super Falcons Alozie Ta Magantu A Kan Abin Da da Lauren Ta Yi Mata

Next Post

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Related

Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

6 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

7 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

10 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

12 hours ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

15 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

16 hours ago
Next Post
Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.