ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci

by Sadiq
3 years ago
Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa kwamitin shugabannin riko na majalisar, domin gudanar da wasu ayyuka.

Sanarwan kwamitocin da aka dade ana jira ta zo ne jim kadan bayan kammala harkokin yau da kullum bayan tabbatar da nadin ministoci 45 daga cikin 48 da shugaba Bola Tinubu ya mika mata.

  • Yadda Rufe Sararin Samaniyar Nijar Zai Shafi Sufurin Jiragen Sama A Yammacin Afirka
  • Saudiyya Ta Jagoranci Zaman Sulhu Tsakanin Rasha Da Ukraine

Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan ne zai jagoranci kwamitin tsaro; Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Tambuwal ne ke jagorantar kwamitin gidaje, kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ne zai jagoranci kwamitin cikin gida.

ADVERTISEMENT

Sauran sun hada da Sanata Godiya Akwashiki (Rundunar Sojin Sama); Sanata Fatai Buhari (Jigilar Jiragen Sama); Sanata Osita Izunaso (Kasuwacin Cikin Gida); Sanata Seriake Dickson (Kula da Yanayin Hallitu); Sanata Jide Ipisagba (Harkar Man Fetur); Sanata Aliyu Wadada (Asusun Jama’a); Shehu Kaka (Ayyuka na Musamman); Sanata Patrick Ndubueze (Aiki); Sanata Solomon Adeola Olamilekan (Kasuwanci); Sanata Sani Musa (Harkar Kudi), da Sanata Tokunbo Airu (Banki).

Haka kuma, wadanda za su jagoranci kwamitocin majalisar dattawa sun hada da Sanata Adamu Aliero (Sufurin kasa); Sanata Gbenga Daniel (Sojin Ruwa); Sanata Barinada Mpigi (Yankin Neja Delta); Sanata Mohammed Monguno (Ma’aikatar Shari’a); Sanata Yemi Adaramodu (matasa da wasanni); Sanata Ireti Kingigbe (Al’amuran Mata); Sanata Orji Kalu (Ma’aikatu Masu Zaman Kansu); Sanata Mustapha Sabiu (Harkar Noma); Sanata Aliyu Ikra Bilbis (Sadarwa), da Sanata Asuquo Ekpenyong (NDDC).

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Yayin da Sanata Isa Jubril zai jagoranci kwamitin kwastam; Sanata Elisha Abbo (Al’adu da yawon bude ido); Sanata Victor Umeh (Jama’a); Sanata Lawal Usman (Ilimi); Sanata Yunus Akintunde (Muhalli); Sanata Ibrahim Bomai (Birnin Tarayya); Sanata Sani Abubakar (Ma’aikatar Harkokin Waje); Sanata Harry Banigo (Lafiya); Sanata Abdulazeez Abubakar Yari (Tsarin Ruwa); Sanata Enyinaya Abaribe (Wuta), da Aliyu Magatakarda Wamakko (Bashin cikin gida da waje).

LEADERSHIP ta ruwaito cewa tun da farko shugaban majalisar dattawa ne ya kafa wasu kwamitoci saboda muhimmancin da suke da shi a harkokin yau da kullum na majalisar.

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.