ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci

by Sadiq
3 years ago
Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa kwamitin shugabannin riko na majalisar, domin gudanar da wasu ayyuka.

Sanarwan kwamitocin da aka dade ana jira ta zo ne jim kadan bayan kammala harkokin yau da kullum bayan tabbatar da nadin ministoci 45 daga cikin 48 da shugaba Bola Tinubu ya mika mata.

  • Yadda Rufe Sararin Samaniyar Nijar Zai Shafi Sufurin Jiragen Sama A Yammacin Afirka
  • Saudiyya Ta Jagoranci Zaman Sulhu Tsakanin Rasha Da Ukraine

Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan ne zai jagoranci kwamitin tsaro; Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Tambuwal ne ke jagorantar kwamitin gidaje, kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ne zai jagoranci kwamitin cikin gida.

ADVERTISEMENT

Sauran sun hada da Sanata Godiya Akwashiki (Rundunar Sojin Sama); Sanata Fatai Buhari (Jigilar Jiragen Sama); Sanata Osita Izunaso (Kasuwacin Cikin Gida); Sanata Seriake Dickson (Kula da Yanayin Hallitu); Sanata Jide Ipisagba (Harkar Man Fetur); Sanata Aliyu Wadada (Asusun Jama’a); Shehu Kaka (Ayyuka na Musamman); Sanata Patrick Ndubueze (Aiki); Sanata Solomon Adeola Olamilekan (Kasuwanci); Sanata Sani Musa (Harkar Kudi), da Sanata Tokunbo Airu (Banki).

Haka kuma, wadanda za su jagoranci kwamitocin majalisar dattawa sun hada da Sanata Adamu Aliero (Sufurin kasa); Sanata Gbenga Daniel (Sojin Ruwa); Sanata Barinada Mpigi (Yankin Neja Delta); Sanata Mohammed Monguno (Ma’aikatar Shari’a); Sanata Yemi Adaramodu (matasa da wasanni); Sanata Ireti Kingigbe (Al’amuran Mata); Sanata Orji Kalu (Ma’aikatu Masu Zaman Kansu); Sanata Mustapha Sabiu (Harkar Noma); Sanata Aliyu Ikra Bilbis (Sadarwa), da Sanata Asuquo Ekpenyong (NDDC).

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Yayin da Sanata Isa Jubril zai jagoranci kwamitin kwastam; Sanata Elisha Abbo (Al’adu da yawon bude ido); Sanata Victor Umeh (Jama’a); Sanata Lawal Usman (Ilimi); Sanata Yunus Akintunde (Muhalli); Sanata Ibrahim Bomai (Birnin Tarayya); Sanata Sani Abubakar (Ma’aikatar Harkokin Waje); Sanata Harry Banigo (Lafiya); Sanata Abdulazeez Abubakar Yari (Tsarin Ruwa); Sanata Enyinaya Abaribe (Wuta), da Aliyu Magatakarda Wamakko (Bashin cikin gida da waje).

LEADERSHIP ta ruwaito cewa tun da farko shugaban majalisar dattawa ne ya kafa wasu kwamitoci saboda muhimmancin da suke da shi a harkokin yau da kullum na majalisar.

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.