• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsohon Gwamnan Kwara A Mulkin Soja, Latinwo Ya Kwanta Dama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon Gwamnan jihar Kwara a zamanin Mulkin soja, Group Captain Salaudeen Latinwo (mai ritaya), ya rasu. 

Offa-born Latinwo ya zama Gwamnan tsohowar jihar Kwara ne a tsakanin alif 1983 zuwa 1985.

  • Yadda ‘Hackers’ Ke Amfani Da Hanyar Smishing Wajen Yin Kutse
  • Asalin Abin Da Ya Sa Barayi Suka Kashe Sheikh Albani Kuri

Latinwo ya na daga cikin manyan jami’an sojan sama (NAF)da aka dauka na farko-farko a shekarar 1963 da ya taka rawa sosai wajen cigaban jihar da kasar nan.

A sakonsa na alhini da ya fitar a ranar Asabar, Gwamnan Kwara, Abdulrahman AbdulRazaq, ya mika ta’aziyyarsa ga al’ummar jihar, musamman al’ummar yankin Offa bisa rasuwar Latinwo.

AbdulRazaq, a sanarwar da babban sakataren watsa labaransa, Rafiu Ajakaye, ya fitar, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi ga illahirin jihar bisa kasancewarsa dattijo mai kishin kasa da ke da gogewa da kwarewa marar misaltuwa.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

“A madadin AbdulRazaqs, gwammati da al’ummar jihar Kwara, gwamna ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan marigayi tsohon Gwamnan a zamanin mulkin soja, al’ummar Offa da sojoji bisa wannan babban rashin,” a cewar sanarwar daga fadar gwamnatin jihar.

Kan hakan, Gwamnan ya yi addu’ar Allah ya jikansa mamacin ya sanya shi cikin Aljanna, ka na ya yi fatan Allah zai bai wa iyalan mamacin da wadanda ya rasu ya barsu hakurin juriyar rashi.

Kazalika, shi ma a sakon jajentawarsa, Sarkin Illorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya misalta rasuwar Latinwo a matsayin babban rashi da jihar da kasar Nijeriya suka yi.

Sulu-Gambari, a wata sanarwar da kakakinsa, Abdulaziz Arowona ya sanya wa hannu, ya kuma misalta Latinwo a matsayin jajirtacce kuma hazikin sojan saman da ya mulki jihar Kwara yadda ya dacewa.

Sarkin ya kuma ce marigayin ya kasance mutum mai yaki da rashin da’a da rashawa, wanda ya zama madubi a Mulkin Buhari/Idiagbon zamanin Mulkin soja a Nijeriya.

Sai ya yi addu’ar Allah jikan mamacin ya albarci bayansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KwaraTsohon Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gyaran Fatar Fuska

Next Post

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

7 minutes ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

26 minutes ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

3 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

4 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

4 hours ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

5 hours ago
Next Post
Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

Masallacin Zariya: Adadin Wadanda Suka Mutu Ya Kai 12

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.