• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku, Kwankwaso Da Obi Sun Fara Tattaunawa Kan Samar Da Babbar Jam’iyyar Hamayya Daya Tilo

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Atiku, Kwankwaso Da Obi Sun Fara Tattaunawa Kan Samar Da Babbar Jam’iyyar Hamayya Daya Tilo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyun PDP, LP da NNPP, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso, da Peter Obi sun fara tattaunawa kan yiwuwar hadewa da manufar kafa babbar jam’iyyar da za ta fi kalubalantar jam’iyyar (APC) mai mulki. 

THISDAY ta rawaiti labarin wani taron wadannan shugabannin siyasa guda uku, wanda aka gudana tsakanin Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, da Kwankwaso, wanda shi ne dan takarar shugaban kasa a (NNPP) a zaben shugaban kasa da ya gabata.

  • Zaben Shugaban Kasa: Tinubu, Atiku, Obi Na Dakon Yanke Hukunci
  • Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Tattaunawar wadda aka ce har yanzu tana kan matakin farko, ta ta’allaka ne kan ginshiƙai biyu. Na farko a cewar masu lura da al’amuran siyasa, shugabannin uku sun yanke shawarar jira da kallon sakamakon koke-koken zaben a gaban kotu, wanda zai tabbatar da sakamakon zaben. mataki na biyu na hukuncin, idan hukuncin kotun ya tafi kudu.

Misali, wasu majiyoyi da aka tattauna da su sun yi nuni da cewa shugabannin sun yi fatan cewa kotun zaben shugaban kasa za ta yi adalci don tabbatar da cewa zaben da ya kai Shugaba Bola Tinubu kan karagar mulki ba zabe ne mai inganci ba.

Shugabannin suna fatan cewa kotun za ta yi kira da a sake zaben wanda hakan zai sa su hadu a hadaka domi a zaben su kalubalanci Tinubu da APC a karo na biyu.

Labarai Masu Nasaba

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Sai dai idan kotun ta yanke hukunci akasin haka, an ce shugabannin na tunanin kafa wata babbar jam’iyya gabanin zaben 2027, inda suka shirya karbar ragamar mulki daga hannun jam’iyyar APC mai mulki.

Wata majiya ta ce, “Taron ya fara ne da Kwankwaso da Atiku kuma sun amince a kawo Peter Obi. Ko da yake ba su kai ga tattauna wanda zai jagoranci ‘yan adawar ba, amma sun bar ta har sai bayan shari’ar kotu.

“Bayan shari’ar kotuna, za su shirya su taru domin sake tsayawa takara ko kuma su tsaya a gaba a zaben 2027. Suna tunanin kafa wata babbar jam’iyyar adawa da ta hada da PDP, Labour da NNPP.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AtikuHadewaJam'iyyar AdawaKwankwasoObi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Tana Bin Nijar, Togo Da Benin Bashin Kudin Wutar Lantarki Biliyan 132

Next Post

NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya

Related

Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

2 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

2 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

5 hours ago
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

15 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

1 day ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

1 day ago
Next Post
NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya

NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam'iyya Makarkashiya

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.