ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku, Kwankwaso Da Obi Sun Fara Tattaunawa Kan Samar Da Babbar Jam’iyyar Hamayya Daya Tilo

by Muhammad
3 years ago
Atiku

‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyun PDP, LP da NNPP, Atiku Abubakar, Rabiu Kwankwaso, da Peter Obi sun fara tattaunawa kan yiwuwar hadewa da manufar kafa babbar jam’iyyar da za ta fi kalubalantar jam’iyyar (APC) mai mulki. 

THISDAY ta rawaiti labarin wani taron wadannan shugabannin siyasa guda uku, wanda aka gudana tsakanin Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, da Kwankwaso, wanda shi ne dan takarar shugaban kasa a (NNPP) a zaben shugaban kasa da ya gabata.

  • Zaben Shugaban Kasa: Tinubu, Atiku, Obi Na Dakon Yanke Hukunci
  • Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Tattaunawar wadda aka ce har yanzu tana kan matakin farko, ta ta’allaka ne kan ginshiƙai biyu. Na farko a cewar masu lura da al’amuran siyasa, shugabannin uku sun yanke shawarar jira da kallon sakamakon koke-koken zaben a gaban kotu, wanda zai tabbatar da sakamakon zaben. mataki na biyu na hukuncin, idan hukuncin kotun ya tafi kudu.

ADVERTISEMENT

Misali, wasu majiyoyi da aka tattauna da su sun yi nuni da cewa shugabannin sun yi fatan cewa kotun zaben shugaban kasa za ta yi adalci don tabbatar da cewa zaben da ya kai Shugaba Bola Tinubu kan karagar mulki ba zabe ne mai inganci ba.

Shugabannin suna fatan cewa kotun za ta yi kira da a sake zaben wanda hakan zai sa su hadu a hadaka domi a zaben su kalubalanci Tinubu da APC a karo na biyu.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Sai dai idan kotun ta yanke hukunci akasin haka, an ce shugabannin na tunanin kafa wata babbar jam’iyya gabanin zaben 2027, inda suka shirya karbar ragamar mulki daga hannun jam’iyyar APC mai mulki.

Wata majiya ta ce, “Taron ya fara ne da Kwankwaso da Atiku kuma sun amince a kawo Peter Obi. Ko da yake ba su kai ga tattauna wanda zai jagoranci ‘yan adawar ba, amma sun bar ta har sai bayan shari’ar kotu.

“Bayan shari’ar kotuna, za su shirya su taru domin sake tsayawa takara ko kuma su tsaya a gaba a zaben 2027. Suna tunanin kafa wata babbar jam’iyyar adawa da ta hada da PDP, Labour da NNPP.”

Atiku
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

MASU ALAKA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia
Manyan Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato
Manyan Labarai

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Next Post
NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya

NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam'iyya Makarkashiya

LABARAI MASU NASABA

Atiku

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Atiku

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.