• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tuwon Shinkafa Miyar Hanta

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Girke-Girke
0
Tuwon Shinkafa Miyar Hanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu barkammu da sake haduwa daku acikin shirin namu mai farin jini da albarka na girki adon mata.

Abubuwan da ya kamata Uwargida ta tanada:

Shinkafa ta tuwo, gwargwadon yawan tuwon da zaki yi, Leda

Da farko zaki dora ruwanki a wuta

Sai ki wanke shinkafarki ki tsaneta so sai kidan baza tasha iska kinga wannan bazaki jika shinkafar ba idan ma kika wanke ta zaki tsane ta saboda ba’aso tasha ruwa, Idan ruwan ya tafasa sai ki kawo shinkafar ki zuba ki dan motsa da muciya kinga wannan ana dan motsawa ita kuma wadda zaki jika ba’a motsa kawai zubawa zaki yi kibarta tacigaba dahuwa sai ki rufe kibarshi ya dahu kamar dai yadda kika saba

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Idan ya yi sai ki saukeshi ki tukeshi ki kwashe idan a leda kike sawa idan kuma malmalawa kike yi duk de yadda kike so.

 Miyar Hanta:

Abubuwa da uwargida zaki bukata

Hanta, Attaruhu,Tattasai, Albasa, Magi, Gishiri, Citta, Tafarnuwa, Kori, Onga, Mai.

Yadda ake hadawa

Da farko dai uwargida zaki wanke hantar kiyanka daidai misali

Sai ki sa a tukunya ki yanka albasa, kuma ki sanya magi kwaya daya da dan gishiri kadan haka

Idan yayi sai ki sauke ki kwashe a wani kwano, sai ki zuba mai da kayan miyanki wanda dama kin gyara su kin jajjaga ki soya ya soyu da kyau

Idan ya soyu sai ki zuba ruwa kadan ki sa hantar ki kawo magi, da gishiri, da citta da tafarnuwa wadanda dama kin dakasu ki zuba sannan ki zuba kori sai ki barshi ya yi kamar minti shabiyar zaki ji gida yadau kamshi sai ki sauke tadahu kenan. Aci dadi lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yaushe Japan Za Ta Kawo Karshen Laifinta?

Next Post

Arsenal Ta Lallasa Manchester United A Emirates 

Related

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

20 hours ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

7 days ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

1 month ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

1 month ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Next Post
Arsenal

Arsenal Ta Lallasa Manchester United A Emirates 

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

May 25, 2025
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon ÆŠaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

May 25, 2025
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

May 24, 2025
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

May 24, 2025
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

May 24, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.