• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Atiku Da Obi Sun Yi Fatali Da Hukuncin Kotun Kararrakin Zabe Sun Nufi Hanyar Zuwa Kotun Koli

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Zaben 2023: PDP Ta Gargadi Tinubu Kan Ikirarin Nasara Bayan Gwamnonin Arewa Sun Gaza Ceto Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya sanya kafa ya shure hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa (PEPC), ta yanke da ta tabbatar wa Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC nasararsa.

Kotun dai a ranar Labara ta ce Tinubu ya lashe zaben sa na ranar 25 ga watan Fabrairu.

  • Yadda Tinubu Ya Yi Nasara Kan Abokan Hamayyarsa Atiku Da Obi
  • Ka Daina Gararamba A Titi Ka Tafi Kotu —Martanin APC Ga Atiku

Obi a wani taron manema labarai da ya gudanar a ranar Alhamis kasa da ‘yan awanni bayan da takwaransa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya sanar da irin wannan matsayar.

LEADERSHIP ta labarto cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a taron manema labarai a ranar Alhamis da jam’iyyarsa ta PDP sun ki amincewa da amsar hukuncin da PEPC ta yanke da ke tabbatar da nasarar Tinubu a babban zaben 2023.

Idan za ku tuna a ranar Labara kotun ta yanke hukuncin kan kararrakin da PDP, LP da Allied Peoples Movement (APM) da ‘yan takararsu suka shigar a gabanta suna kalubalantar nasarar Tinubu da APC.

Labarai Masu Nasaba

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

Obi, a taron manema labarai a Abuja ya ce tunin ya umarci Lauyoyinsa da su daukaka kara kan hukuncin PEPC zuwa kotun Koli kamar yadda kundun tsarin mulkin kasa na 1999 (da aka yi wa kwaskwarima) suka tanadar.

Shi ma Atiku Abubakar ta tabbatar da cewa tunin ya ce wa Lauyoyinsa su gaggauta su kuma hanzarta tafiya kotun Koli domin nuna rashin gamsuwa da hukuncin na kotun sauraron kararrakin zaben.

Atiku da Obi sun ce hukuncin cike yake da kurakurai don haka ba su aminta da shi ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AtikuKotuKotun KoliKotun sauraren Kararrakin ZabeObiTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Fara Haka Rijiyar Makamashi Daga Turiri Mai Zurfin Mita Dubu 5 A Kudancin Sin

Next Post

Cikin Shekaru 11 Nijeriya Ta Yi Asarar Tiriliyan 16.25 Sakamakon Satar Danyen Mai — Tj Abbas

Related

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran
Manyan Labarai

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

19 hours ago
Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5
Manyan Labarai

Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

2 days ago
Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 
Manyan Labarai

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

2 days ago
Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 
Manyan Labarai

Wanda Ya Yi Gangancin Taba Takarar Shettima Ya Gayyato Wa APC FaÉ—uwa A 2027 – Aminu Boyi 

2 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Manyan Labarai

Duk Da Jihohin Nijeriya Sun Fara Biyan Mafi Ƙarancin Albashi Na 70,000, Ana Ci Gaba Da Fuskantar Matsin Rayuwa

2 days ago
Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista
Manyan Labarai

Atiku Da Wasu Sun Kafa Sabuwar Jam’iyya, Sun Nemi INEC Ta Musu Rajista

2 days ago
Next Post
Cikin Shekaru 11 Nijeriya Ta Yi Asarar Tiriliyan 16.25 Sakamakon Satar Danyen Mai — Tj Abbas

Cikin Shekaru 11 Nijeriya Ta Yi Asarar Tiriliyan 16.25 Sakamakon Satar Danyen Mai — Tj Abbas

LABARAI MASU NASABA

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

June 22, 2025
Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

June 22, 2025
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

June 22, 2025
Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

June 22, 2025
Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

June 22, 2025
Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano

Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano

June 22, 2025
Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin

Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin

June 22, 2025
Barayin Wayar Lantarki Sun Addabi A’lummar Jihar Kebbi

Barayin Wayar Lantarki Sun Addabi A’lummar Jihar Kebbi

June 22, 2025
Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran

Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.