• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabuwar Masara Ta Karya Farashin Tsohuwa A Kasuwar Filato 

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Masara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Farashin masara ya fadi kasa warwas a kasuwar sayar da hatsi da ke garin Jingir na Karamar Hukumar Bassa da ke Jihar Filato.

Hakan ya faru ne sakamakon fara samun sabuwar masarar da manoma suka girbe daga gonakinsu, suka kuma kai kasuwa domin sayarwa.

  • Dawowa Hutu: Iyaye Sun Koka Kan Karin Kudin Makaranta A Yanayin Kuncin Rayuwa

Rahotannin sun nuna cewa, zuwan sabuwar masarar kasuwa ya karya farashinta a kasuwar, inda buhu mai cin kilo 100 a yanzu farashinsa ya kai Naira 37,000.

A makon da ya wuce, an kai masara da dama zuwa kasuwar wanda hakan ya nuna raguwar farashin nata matuka, idan aka kwatanta da yadda farashin yake a makwanni biyu da suka gabata a kasuwar.

Bugu da kari, kafin wannan lokaci da muke ciki yanzu, ana sayar da buhu guda na masara a kasuwar kan Naira 65,000 zuwa Naira 70,000, a wasu kasuwannin da ke a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

Har ila yau, wasu daga cikin dilolin masara a jihar, sun nuna jin dadinsu kan yadda farashin nata ya fadi kasa warwas.

A cewarsu, hakan zai kara samawar da masu amfani da masarar sauki bisa la’akari da yanayin da ake ciki na matsin rayuwa. Wani dillalin masara a jihar mai suna Abubakar Abdullahi, ya bayyana jin dadinsa da cewa,“mun gode wa Allah (SWT), bisa faduwar farashin nata a wannan kasuwa, domin kuwa wannan babban ci gaba ne da aka samu.”

Abubakar ya kara da cewa, “mun sayar da buhun sabuwar masara mai kilo 100 kan farashin Naira dubu 37,000, wanda kuma tsohuwarta a baya ake sayar wa kan Naira dubu 50,000.’’

Shi ma wani kwastoma mai sayen masara, mai suna Samuel Yusuf ya bayanna cewa, samar da wannan sabuwar masara ya taimaka matuka da gaske.

Ya ci gaba da cewa, a makwanni biyu da suka wuce, idan ka shigo wannan kasuwa ba za ka samu masarar ba, wanda hakan ya janyo tashin farashin ta matuka gaya.

Kazalika, shi ma wani manomin mai suna Musa Akans, wanda ya kawo tasa masarar wannan kasuwa, domin sayar wa ya sanar da cewa, ya ji dadi kwarai da gaske sakamakon faduwar wannan farashi nata,

Ya kara da cewa, ko kadan ba a son ransa farashin masarar ya kai har Naira dubu 60,000 zuwa 70,000 ba, musamman a wannan yanayi na yadda mutane suke jin jiki.

Har wa yau, wasu masu ruwa da tsaki a kasuwar sun bayyana ra’ayinsu na hasashen cewa, akwai yiwuwar farashin zai iya ci gaba da karyewa, idan manomanta a jihar suka ci gaba da girbe ta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Farashin masaraTsadar kayan abinci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hanyoyi Hudu Na Samun Kudin Shiga A Kasuwancin Shanu

Next Post

Ronaldo, Neymar Da Benzema Na Fatan Lashe Gasar Zakarun Asia

Related

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

1 hour ago
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

12 hours ago
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama
Labarai

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

14 hours ago
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO
Labarai

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

16 hours ago
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda
Manyan Labarai

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

17 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice
Tsaro

Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

19 hours ago
Next Post
Ronaldo, Neymar Da Benzema Na Fatan Lashe Gasar Zakarun Asia

Ronaldo, Neymar Da Benzema Na Fatan Lashe Gasar Zakarun Asia

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

May 29, 2025
Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

May 28, 2025
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

May 28, 2025
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.