• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Mashako: Mutum 453 Sun Mutu, 7,202 Sun Kamu Cikin Watanni 10 A Nijeriya.

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Cutar Mashako
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA) da hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa (NCDC) sun ce,  an tabbatar da mutum 7,202 sun kamu da cutar mashako (Diphtheria) a kananan hukumomi 105 kuma cutar ta kashe mutum 453 acikin Watanni goma kacal.

A wata sanarwar hadin guiwa da NPHCDA da NCDC suka fitar a ranar Litinin, sun ce jinkirin samun rigakafi shi ke janyo kamuwa da cutar musamman ga yara ‘yan shekara 5 zuwa 14.

“Sauran jihohin da aka samu kesa-kesan su ne Yobe (640), Katsina (213), Borno (95), Kaduna (16), Jigawa (14), Bauchi (8), Lagos (8), FCT (5), Gombe (5), Osun (3), Sokoto (3), Niger (2), Cross River (1), Enugu (1), Imo (1), Nasarawa (1) sai kuma Zamfara (1).

“Zuwa yanzu, adadin mutune 453 ne aka tabbatar cutar ta kashe,” a cewar sanarwar.

Idan za a iya tunawa, a kwanakin baya ne ministan lafiya da walwalar jama’a, Farfesa Ali Pate ya kafa kwamitin gaggawa na kasa, duba da yadda cutar ke kara ta’azzara da kuma gano cewa kashi 80 cikin 100 na wadanda aka tabbatar sun kamu da cutar ba a yi musu allurar rigakafi ba ne.

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

Tawagar da ke karkashin jagorancin babban daraktan NPHCDA, Dr. Faisal Shuaib da darakta-janar na hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa (NCDC), Dr. Ifedayo Adetifa, su aka dora wa alhakin tsara ayyukan da za a bi wajen shawo kan cutar da nemo mafita ta yadda za a samar da rigakafi yadda ya kamata.

Daga bisani hukumomin biyu sun bukaci iyaye da su tabbatar da an yi wa ‘ya’yansu rigakafi domin kare su daga kamuwa da cutar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cutar MashakoMa'aikatar kiwon lafiyaNCDCNPHCDA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Zargin Tattaunawa Da ‘Yan Bindiga A Zamfara

Next Post

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Karar Da ADC Ke Yi Kan Gwamnan Gombe

Related

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike
Manyan Labarai

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

58 minutes ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

2 hours ago
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya
Manyan Labarai

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

4 hours ago
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato
Manyan Labarai

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

5 hours ago
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?
Labarai

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

14 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

15 hours ago
Next Post
gombe

Da Dumi-dumi: Kotu Ta Kori Karar Da ADC Ke Yi Kan Gwamnan Gombe

LABARAI MASU NASABA

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

June 10, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

June 10, 2025
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

June 10, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

June 9, 2025
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

June 9, 2025
Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

June 9, 2025
Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

June 9, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.