• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Libya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya ne agajin jin kai da gwamnatin kasar Sin ta samar ya isa Libya.
Bisa alkaluman da hukumar Libya ta samar a ranar 23 ga wata, an ce, mutanen da ambaliyar ta halaka wadanda aka yi rajistarsu tuni ya kai 3845. Sai dai sakamakon yadda dubban mutanen da suka bace, yawan mutanen da ambaliyar ta halaka a hakika zai zarce adadin da yawan gaske.

Munanan illolin da ambaliyar ta haifar sun kuma sa mutane sun fara tunani game da me ya haifar da wannan mummunar masifa?Wasu sun ce bala’i ne daga indallahi, amma karin mutane na ganin cewa, Amurka da sauran kasashen yamma ne ya kamata su dauki nauyinta.

  • “Mafarkina Na Zuwa Sararin Samaniya” 
  • Sin Tana Bayar Da Babbar Gudummawa Ga Gina Al’ummar Duniya Mai Makomar Bai Daya

Birnin Derna da ke gabashin kasar Libya shi yake fi fuskantar barnar da ambaliyar ke haifarwa, inda ambaliyar ta rushe wasu madatsan ruwa biyu na wurin, lamarin da ya sa ambaliyar ta lalata unguwannin birnin da dama.An ce, madatsan ruwa da suka rushe a sanadin wannan ambaliya tuni suka fara yoyo, kuma mai gudanar da madatsan ruwan da kuma masana suka yi gargadin hadarin da ake iya fuskanta.

A lokacin mulkin Muammar Gaddafi, gwamnatin Libya ta taba cimma wata yarjejeniya tare da wani kamfanin kasar Turkiyya game da gyara madatsan ruwan, amma sakamakon yadda Amurka da sauran kasashen yamma suka hambarar da Libya a shekarar 2011 da sunan wai kare fararen hula daga mulkin Gaddafi, yarjejeniyar ma ta zama banza. Daga nan kuma, Libya ta tsunduma cikin yakin basasa da baraka, lamarin da ya sa aka dakushe karfin kasar, manyan ababen more rayuwa na kasar ma sun lalace, abin da kuma ya rage karfin kasar wajen rigakafin bala’u da ma tinkararsu. Da a ce tsarin hasashen bala’u na kasar na gudana yadda ya kamata, kuma an gyara madatsan ruwan cikin lokaci, da aka kai ga magance mutuwar akasarin mutanen a ambaliyar.

Libya kasa ce da ke da mafi yawan man fetur da aka gano a nahiyar Afirka, wadda ya kamata al’ummarta suka ji dadin rayuwar wadata, amma ga yanayin da suka samu kansu a ciki. Ma iya ce, Amurka da sauran kasashen yamma ne suka jefa su a cikin wannan mawuyacin hali. Kamar yadda wasu masu bibbiyar shafukan sada zumunta suka ce, “Yadda kasashen yamma suka kaddamar da yaki a Libya da ma kakaba mata takunkumi bayan yakin, sun sa wa kasar tarnaki wajen tabbatar da ci gabanta, abin da ya sa kasar da a baya ta kasance tamkar aljanna ta tsumdumma cikin wuta.”

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

“Ambaliyar da ta afkawa Derna ba safai a kan ga irinta ba a tarihi, duk da haka, kasashen yamma ne suka haifar wa al’ummar Libya wannan mummunar masifa sakamakon yadda suka kutsa cikin kasar.” (Mai Zane:Mustapha Bulama)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Libya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Gina Ingantattun Yankunan Cinikayya Maras Shinge Na Gwaji

Next Post

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

Related

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

45 minutes ago
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

2 hours ago
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

3 hours ago
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

4 hours ago
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12
Daga Birnin Sin

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

24 hours ago
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

1 day ago
Next Post
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau'ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

August 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

August 8, 2025
Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.