ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

by CGTN Hausa
3 years ago
Libya

A jiya ne agajin jin kai da gwamnatin kasar Sin ta samar ya isa Libya.
Bisa alkaluman da hukumar Libya ta samar a ranar 23 ga wata, an ce, mutanen da ambaliyar ta halaka wadanda aka yi rajistarsu tuni ya kai 3845. Sai dai sakamakon yadda dubban mutanen da suka bace, yawan mutanen da ambaliyar ta halaka a hakika zai zarce adadin da yawan gaske.

Munanan illolin da ambaliyar ta haifar sun kuma sa mutane sun fara tunani game da me ya haifar da wannan mummunar masifa?Wasu sun ce bala’i ne daga indallahi, amma karin mutane na ganin cewa, Amurka da sauran kasashen yamma ne ya kamata su dauki nauyinta.

  • “Mafarkina Na Zuwa Sararin Samaniya” 
  • Sin Tana Bayar Da Babbar Gudummawa Ga Gina Al’ummar Duniya Mai Makomar Bai Daya

Birnin Derna da ke gabashin kasar Libya shi yake fi fuskantar barnar da ambaliyar ke haifarwa, inda ambaliyar ta rushe wasu madatsan ruwa biyu na wurin, lamarin da ya sa ambaliyar ta lalata unguwannin birnin da dama.An ce, madatsan ruwa da suka rushe a sanadin wannan ambaliya tuni suka fara yoyo, kuma mai gudanar da madatsan ruwan da kuma masana suka yi gargadin hadarin da ake iya fuskanta.

ADVERTISEMENT

A lokacin mulkin Muammar Gaddafi, gwamnatin Libya ta taba cimma wata yarjejeniya tare da wani kamfanin kasar Turkiyya game da gyara madatsan ruwan, amma sakamakon yadda Amurka da sauran kasashen yamma suka hambarar da Libya a shekarar 2011 da sunan wai kare fararen hula daga mulkin Gaddafi, yarjejeniyar ma ta zama banza. Daga nan kuma, Libya ta tsunduma cikin yakin basasa da baraka, lamarin da ya sa aka dakushe karfin kasar, manyan ababen more rayuwa na kasar ma sun lalace, abin da kuma ya rage karfin kasar wajen rigakafin bala’u da ma tinkararsu. Da a ce tsarin hasashen bala’u na kasar na gudana yadda ya kamata, kuma an gyara madatsan ruwan cikin lokaci, da aka kai ga magance mutuwar akasarin mutanen a ambaliyar.

Libya kasa ce da ke da mafi yawan man fetur da aka gano a nahiyar Afirka, wadda ya kamata al’ummarta suka ji dadin rayuwar wadata, amma ga yanayin da suka samu kansu a ciki. Ma iya ce, Amurka da sauran kasashen yamma ne suka jefa su a cikin wannan mawuyacin hali. Kamar yadda wasu masu bibbiyar shafukan sada zumunta suka ce, “Yadda kasashen yamma suka kaddamar da yaki a Libya da ma kakaba mata takunkumi bayan yakin, sun sa wa kasar tarnaki wajen tabbatar da ci gabanta, abin da ya sa kasar da a baya ta kasance tamkar aljanna ta tsumdumma cikin wuta.”

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

“Ambaliyar da ta afkawa Derna ba safai a kan ga irinta ba a tarihi, duk da haka, kasashen yamma ne suka haifar wa al’ummar Libya wannan mummunar masifa sakamakon yadda suka kutsa cikin kasar.” (Mai Zane:Mustapha Bulama)

 

Libya
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau'ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.