• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shaharren Malamin addinin Musuluncin nan kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afirka, Shekih Muhajjadina Sani kano na daya daga cikin fitattun manyan mutanen da kungiyar Arewa Peace Ambassador Forum ta karrama, inda aka nada shi a mastayin jakadan zaman lafiya a wani kasaitaccen taron da aka gudanar a a garin Kano, taron ya kuma yi daidai da bikin ranar zaman lafiya ta duniya wanda majalisar dinkin duniya ta kebe.

Inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa”Arewa Peace Ambassador forum “ta gudanarda taron tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya a yammacin ranar Lahadi a birnin Kano.

  • Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska
  • Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kano wanda shima ya sani shaidar karramawa ta Ambasadan zaman lafiya, Muhammad Husaini Gumel shi ne ya shugabanci taron da ya sami halartar masana daban-daban suka gabatar da jawabai a kan taken taron da aka yi a kan cin zarafin jinsi.

Ko’odinatan na kasa na inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa jakadan Zaman lafiya, Nura Ali Abubakar ya shaida wa ‘yan jarida cewa makasudin gudanar da taron shi ne domin tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya saboda su jakadu ne na zaman lafiya duk abinda yake na inganta zaman lafiya ya kamata suma su taka muhimmiyar rawa akai.

Da ya daga cikin wadanda aka karrama da shaidar jakadan zaman lafiya a yayin taron Sheikh Muhajjanida Sani Kano, Shugaban kungiyar masu ilimin taurari na nahiyar Afirka kuma shugaban gidauniyar jinkai ta Muhajjadina Foundation, Maji dadin masarautar Yakalaje, ya ce gode wa Allah ya yi kuma farin ciki duba da yadda yan’uwa da iyaye da abokan arziki suka halarta domin nuna far in ciki gareshi na zama jakadan zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Ya kara da cewa wannan kuma ba abin mamaki ba ne domin duo abinda mutum yake na alkhairi al’umma na gani su ji dadi su yaba ba abin mamaki ba ne kaga wanda ka sani da wanda baka sani ba, da wanda baka zata ba su zo dan tayaka murna.

Ya ce wannan zai dada musu kwarin gwiwa cewa abin da suke al’umma na jin dadi suna farin ciki dan haka yana yi wa Allah godiya da suma al’ummar.

Sheikh Muhajjadina ya ce ita kanta kungiyar inuwar jakadun zaman lafiya ganin irin fadi tashi da suka na wayarwa jama’a kai da abubuwa da za su kawo musu zaman lafiya da suke yasa suka karramashi. Domin shi zaman lafiya ba abinda ya fishi suna rokon Allah ya baiwa kasarnan cikakkiyar zaman lafiya ya kara jaddada godiyarsa ga Allah da yadda jama’a suka taya shi murna.

Ambasada Sheik Muhajjadina ya yi kira ga dukkan al’ummar kasarnan a zauna lafiya musamnan matasa su zama masu inganta rayuwarsu da riko da gaskiya da amana da yin hakuri su guji shaye-shayen kwayoyi da zai sa su aikata abinda zai cutar da ci gaban rayuwarsu in suka zama masu tarbiyya za su samu gina lafiyayyiyar zuriya da za ta inganta al’umma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

Next Post

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

Related

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci
Labarai

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

43 minutes ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

2 hours ago
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje
Labarai

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

3 hours ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Labarai

GORON JUMA’A 09/05/2025

4 hours ago
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 
Labarai

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

5 hours ago
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci
Addini

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

6 hours ago
Next Post
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.