ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

by Bello Hamza
3 years ago
Peace

Shaharren Malamin addinin Musuluncin nan kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afirka, Shekih Muhajjadina Sani kano na daya daga cikin fitattun manyan mutanen da kungiyar Arewa Peace Ambassador Forum ta karrama, inda aka nada shi a mastayin jakadan zaman lafiya a wani kasaitaccen taron da aka gudanar a a garin Kano, taron ya kuma yi daidai da bikin ranar zaman lafiya ta duniya wanda majalisar dinkin duniya ta kebe.

Inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa”Arewa Peace Ambassador forum “ta gudanarda taron tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya a yammacin ranar Lahadi a birnin Kano.

  • Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska
  • Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kano wanda shima ya sani shaidar karramawa ta Ambasadan zaman lafiya, Muhammad Husaini Gumel shi ne ya shugabanci taron da ya sami halartar masana daban-daban suka gabatar da jawabai a kan taken taron da aka yi a kan cin zarafin jinsi.

ADVERTISEMENT

Ko’odinatan na kasa na inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa jakadan Zaman lafiya, Nura Ali Abubakar ya shaida wa ‘yan jarida cewa makasudin gudanar da taron shi ne domin tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya saboda su jakadu ne na zaman lafiya duk abinda yake na inganta zaman lafiya ya kamata suma su taka muhimmiyar rawa akai.

Da ya daga cikin wadanda aka karrama da shaidar jakadan zaman lafiya a yayin taron Sheikh Muhajjanida Sani Kano, Shugaban kungiyar masu ilimin taurari na nahiyar Afirka kuma shugaban gidauniyar jinkai ta Muhajjadina Foundation, Maji dadin masarautar Yakalaje, ya ce gode wa Allah ya yi kuma farin ciki duba da yadda yan’uwa da iyaye da abokan arziki suka halarta domin nuna far in ciki gareshi na zama jakadan zaman lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ya kara da cewa wannan kuma ba abin mamaki ba ne domin duo abinda mutum yake na alkhairi al’umma na gani su ji dadi su yaba ba abin mamaki ba ne kaga wanda ka sani da wanda baka sani ba, da wanda baka zata ba su zo dan tayaka murna.

Ya ce wannan zai dada musu kwarin gwiwa cewa abin da suke al’umma na jin dadi suna farin ciki dan haka yana yi wa Allah godiya da suma al’ummar.

Sheikh Muhajjadina ya ce ita kanta kungiyar inuwar jakadun zaman lafiya ganin irin fadi tashi da suka na wayarwa jama’a kai da abubuwa da za su kawo musu zaman lafiya da suke yasa suka karramashi. Domin shi zaman lafiya ba abinda ya fishi suna rokon Allah ya baiwa kasarnan cikakkiyar zaman lafiya ya kara jaddada godiyarsa ga Allah da yadda jama’a suka taya shi murna.

Ambasada Sheik Muhajjadina ya yi kira ga dukkan al’ummar kasarnan a zauna lafiya musamnan matasa su zama masu inganta rayuwarsu da riko da gaskiya da amana da yin hakuri su guji shaye-shayen kwayoyi da zai sa su aikata abinda zai cutar da ci gaban rayuwarsu in suka zama masu tarbiyya za su samu gina lafiyayyiyar zuriya da za ta inganta al’umma.

Peace
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI
Ra'ayi Riga

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya
Labarai

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
Next Post
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.