• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

by Bello Hamza
2 months ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A halin yanzu gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya fita da su kasashe wajeta jiragen ruwa wanda aka yi lakabi da (Edport Processing Terminal (EPT),  kamfanin AIM Logistics Limited ne aka ba kwangilar gudanar da wannan sashi, wanda hakan zai kawo sauki sosai wajen shiga da fitar kayayyaki daga cikin kasa.

Sashin zai kasance ne as kan babbar hanyar Legas zuwa Shagamu, kuma tuni aka ba kamfanin takardar izinin fara aiki bayan da jami’an hukumar NPA suka kai ziyarar ganin yadda wurin yake da irin kayan aikin da suke da shi.

  • Jawabin Shugaba Tinubu Kan Cikar Nijeriya Shekaru 63 Da Samun ‘Yancin Kai
  • Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Shugaban Hukumar Tashoshin Jiragen Nijeriya NPA, Mohammed Bello Koko, ya bayyana cewa, wannan amincewar zai kara taimakwa wajen cimma kudurin gwamnatiun tarayya na karfafa tattalin arzikin kasa, za a kuma hada hannun da hukumar karfafa shiga da fitar kayayyaki kasashen waje (Nigerian Edport Promotion Council (NEPC) da sauran hukumomin da suke da dangantaka da harkar shiga da fitar da kayayyaki a Nijeriya.

Shugaban NPA ya kuma kara da cewa, wannan sashin zai zama wajen da za a rinka shirya kayayyakin da za a fitar da su, musamman kayan gona a nan kuma za a rinka bayar da izini da amincewa da ingancin kaya kafin a wuce da su tashar jirgin ruwa.

Shugaban kamfanin AIM Logistics Limited, Jide Adeleye, ya ce kamfaninsu na da kayan aiki na zamani kuma za su tabbatar da gudanar da aiki yadda kamata daidai da abin da ake yi a kasashen duniya, ya kuma mika godiyarsa ga shugaban NPA, Bello Koko a kan yadda yake gudanar da harkokin hukumar, ya yi addu’ar Allah ya taimake shi a dukkan harkokinsa.

Labarai Masu Nasaba

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Next Post

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

Related

Sojojin somaliya
Labarai

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

4 hours ago
Faransa
Labarai

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

6 hours ago
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini
Labarai

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

15 hours ago
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau
Labarai

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

16 hours ago
Gwamnatin Katsina
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Kara Jaddada Matsayinta Kan Bunkasa Ilimi

1 day ago
Zakka
Labarai

An Bukaci Gwamnatin Kaduna  Ta Samar Da Hukumar Zakka Da Wakafi

1 day ago
Next Post
Amurka

Amurka Ita Ce "Daular Karya"Ta Ko Wace Fuska

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya

Nijeriya Ta Koma Ta 44 A Fagen Kwallon Kafa A Duniya

December 10, 2023
City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.