• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Taimaka Wajen Gudanar Da Gasar Cin Kofin Afirka

by CGTN Hausa
2 years ago
Ziri daya

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

Za a fara gasar wasan kwallon kafa ta cin kofin Afirka a kasar Cote d’Ivoire, daga ranar 13 ga watan Janairun badi. Na san abokanmu ‘yan Afirka da dama na sha’awar wasan kwallon kafa, wadanda ke Alla-Alla su isa filin gasar don kallon yadda za ta wakana.

Zanenmu na yau, ya nuna mana yadda filin wasa na San Pedro dake kasar Cote d’Ivoire, wanda ke cikin muhimman filayen wasa da za a gudanar da gasar. A watan da ya gabata ne, kamfanonin kasar Sin suka kammala gina filin wasan, tare da mika shi hannun kasar ta Cote d’Ivoire, kuma a kashegari, aka gudanar da daya daga cikin gasannin neman shiga gasar cin kofin Afirka a filin.

  • Xi Ya Shiryawa Manyan Baki Liyafar Girmamawa
  • Kaso 93.8% Na Masu Bayyana Ra’ayi Sun Yaba Da Sakamakon Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

Filin wasa na San Pedro, na da fadin muraba’in mita dubu 24, wanda ke iya karbar masu kallo kimanin dubu 20. Ban da filin wasan, kamfanonin kasar Sin sun kuma gina filin horas da ‘yan wasa, da kauyen ‘yan wasa, don samar da wurin kwana da na horaswa ga ‘yan wasan da za su halarci gasar. Filin ba kawai ya kyautata karfin kasar Cote d’Ivoire wajen gudanar da manyan gasanni irin su Afirca Cup ba ne, har ma zai sa kaimi ga bunkasuwar ababen more rayuwa da suka shafi wasannin motsa jiki, da ma kyautata rayuwar al’umma.

Hadewa da juna da ababen more rayuwa, da ma karfafa fahimtar juna, na daga cikin muhimman fannoni na aiwatar da shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”. Kasancewarsa wani muhimmin shirin hadin gwiwa a karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, filin wasa na San Pedro ba kawai filin wasa ne na zamani ba, ya ma kasance misali da ke shaida yadda aka taimakawa al’ummar kasar Cote d’Ivoire wajen cimma burinsu ta fannin gudanar da wasanni, da kuma karfafa fahimtar juna a tsakanin jama’ar kasar Sin da ta kasashen Afirka, ta hanyar gina manyan ababen more rayuwa. (Mai Zane:Mustapha Bulama)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
Next Post
Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Zama Nagge Dadi Goma

Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Zama Nagge Dadi Goma

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kaduna Za Ta Ɗauki Ma’aikatan Lafiya 9,000 Cikin Shekaru 5 – Maiyaki 

Gwamnatin Kaduna Za Ta Ɗauki Ma’aikatan Lafiya 9,000 Cikin Shekaru 5 – Maiyaki 

November 10, 2025
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

Wani Sabon Hari Kan Al’ummar Da Ke Iyaka Da Katsina A Kano Ya Rutsa Da Mata 5

November 10, 2025
Matatun mai

Yadda Sojoji Suka Tarwatsa Haramtattun Matatun Mai 14 A Yankin Neja Delta 

November 10, 2025
Jibrin Kofa

Ɗan Majalisar Wakilai, Jibrin Ƙofa Ya Sauya Sheƙa Daga NNPP Zuwa APC

November 10, 2025
Boko haram

Sojoji Sun Fatattaki Boko Haram, Sun Ceto Mutane 86 Da Aka Sace A Borno

November 10, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.