• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Fasa Sayen Manchester United, Sheikh Jassim Na Neman Sayen Tottenham

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Bayan Fasa Sayen Manchester United, Sheikh Jassim Na Neman Sayen Tottenham
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban dan kasuwar Kasar Katar Sheikh Jassim bai yi nasara ba a yunkurinsa na sayen Manchester United amma rahotanni sun nuna cewar ya shiga tattaunawa domin mallakar wani kulob na Premier.

Sheikh Jassim ya janye daga neman karbe ragamar Manchester United amma dan kasuwar dan kasar Katar na sha’awar saka hannun jari a Tottenham.

  • Barcelona Ta Shiga Cikin Sahun Masu Neman Daukar Xavi Daga Leipzig
  • Manchester United Zata Karbi Bakuncin Brentford A Filin Wasa Na Old Trafford

Sheikh Jassim ya kasance daya daga cikin wadanda suka nuna sha’awar mallakar Man Utd tare da Sir Jim Ratcliffe tun bayan da masu kungiyar Glazer Family suka saka ta a kasuwa a watan Nuwambar bara.

Ratcliffe yanzu ya shirya don sayen kashi 25 cikin 100 na kulob din tare da tunanin zuwa gaba zai samu cikakken iko na mallakarta gaba daya.

Duk da cewar Sheikh Jassim bai samu damar saye Manchester United ba amma ya nuna cewar har yanzu yanada sha’awar saka hannun jari a Premier League.

Labarai Masu Nasaba

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

Katar ta karbi bakuncin gasar cin kofin duniya na bara amma sun ga abokan hamayyar yankin Saudi Arabiya da Abu Dhabi sun samu gindin zama a gasar Premier ta hanyar saye kungiyoyin Newcastle da Manchester City.

Kuma an yi imanin cewa manyan ‘yan kasuwar kasar Katar suna da sha’awar saka hannun jari a kulob din Ingila.

Shugaban Paris Saint-Germain Nasser Al-Khelaifi ya taka rawa a yunkurin da Sheikh Jassim ya yi na sayen United.

Wani rahoto a farkon wannan shekarar da jaridar ‘The Athletic’ ta fiyar ya bayyana yadda, a wani bangare na tayin sa na sayen United, da farko tawagar Jassim ta tuntubi Al-Khelaifi don neman shawara kan kimar United, bayan da Glazers ta bukaci fam biliyan 6.4 ga kulob din.

Zuwa yanzu tawagar Sheikh Jassim ta gana da shugaban Tottenham Daniel Leby don tattaunawa akan yuwuwar saka hannun jari a kungiyar.
Idan hakan ta tabbata kenan Jassim zai cika burinsa na sayen daya daga cikin manyan kungiyoyi masu daraja a Duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArsenalManchester UnitedTottenham
ShareTweetSendShare
Previous Post

Barcelona Ta Shiga Cikin Sahun Masu Neman Daukar Xavi Daga Leipzig

Next Post

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

Related

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe
Wasanni

WAFCON 2025: Yau Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Moroko A Wasan Ƙarshe

9 hours ago
Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

3 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu

4 days ago
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo
Wasanni

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

4 days ago
Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro
Wasanni

Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

5 days ago
Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa
Wasanni

Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa

7 days ago
Next Post
Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
Jassim

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

July 26, 2025
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

July 26, 2025
Kwanciyar Aure

Yadda Hadarin Mutuwa Ke Karuwa Yayin Ko Bayan Saduwa Da Iyali

July 26, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

July 26, 2025
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.