ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Cinikin bayi

Al’amarin da ya sa kasar Birtaniya Ingila ta hana cinikin bayi ba wani abinda zai sa a shiga mamaki ba ne domin kuwa ita bata damu da sha’anin bayi ba ita ce kasa ta farko da ta fara samun bunkasa ta bangaren masana’antu.Ba kuma wani shigo- shigo ba zurfi bane domin cigaban masana’antu ya fara ne bayan da aka hana shi cinikin bayin.

Duk da yake da Ingila ta sake dawowa inda ta mulke mu abubuwan da mulkin mallakar ya taho da su daga karshe bai yi mana dadi ba, sai suka sake dawowa kuma da kungiyoyi masu zaman kan su da Kamfanoni,
Abin dubawa anan shi n e yadda cinikin bayin ya shafe mu ba ta hanyoyi daban- daban.

  • Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (2)
  • Kasashen Yamma Suna Tsotse Jinin ‘Yan Afirka Yayin Da Kasar Sin Ke Kawo Bege

Babbar matsalar da harkar cinikin bayi mana bata wuce yadda muka yi asarar mutanen da suke da basira da hangen nesa,wani abu kuma da shi na daban ne,saboda kuwa bai tabbata ba ko wadanda suka kama su sun fi su karfi ne,saboda kuwa ai sun raba mu ne da mutanen da za su iya amfani da kwakwalwarsu wajen samar da abubuwan da za su kawo ci gaban al’umma.Akwai wani babban abu da cinikin bayi ya kasa koya mana shi ne amana, da akwai rashin amana yau wanda ya zama tarihi.

ADVERTISEMENT

Wannan rashin hadin kai wani abu ne da ya nuna gaskiyar yadda abin ya ke lokacin da Turawan yammacin Turai suka yanke shawarar su yi mana mulkin mallaka ba wani abinda ‘yan Afirka suka yi na hada kai wajen nuna adawa da shirin ba.Mutumin Nri ba zai sayar da mutumin Nri ba a matsayin bawa ba.Amma sai ga shi ya sayar da Ezza ba tare ya yi tunanin ko matakin daya dauka yana da kyau ba.

Tsohon sha’anin kasuwancin kaya da yin wasu ayyuka an yi hakan kafin a fara cinikin bayi shekaru masu yawa.Tsakanin mutumin Nri da Ezza ba wa amma kuma babu amana.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

A takaice abinda cinikin bayi ya yi ma al’ummar Afirka shi ne ya hada kan ‘yan Afirka masu taimakawa Turawa,saboda sun kasa yadda za su iya zuwa da kansu wajen neman bayin,sai suka sayar da Bindigoginsu,madubansu,da giya,maganar gaskiya har da wasu kaya ga ‘yan Afirka da za su taimaka masu,wadanda za su je wurare daban- daban domin su nemo masu mutane.Irin wannan salon na neman bayi irin shi ne aka yi a yankin Neja Delta shi ne kuma mafi muni.

Yana daga cikin dalilan da suka sa har yanzu ba a amince da Igbo ba saboda salon wani hadin kai ne na al’ummar Ibo na siyasa da tattalin arziki da ya yi karfi a karni na 17 yai matukar tasiri a sashen Kudu maso gabashin Nijeriya har zuwa kusan karshen karni na 19.

Cinikin bayi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
gaza

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.