ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Cinikin bayi

Al’amarin da ya sa kasar Birtaniya Ingila ta hana cinikin bayi ba wani abinda zai sa a shiga mamaki ba ne domin kuwa ita bata damu da sha’anin bayi ba ita ce kasa ta farko da ta fara samun bunkasa ta bangaren masana’antu.Ba kuma wani shigo- shigo ba zurfi bane domin cigaban masana’antu ya fara ne bayan da aka hana shi cinikin bayin.

Duk da yake da Ingila ta sake dawowa inda ta mulke mu abubuwan da mulkin mallakar ya taho da su daga karshe bai yi mana dadi ba, sai suka sake dawowa kuma da kungiyoyi masu zaman kan su da Kamfanoni,
Abin dubawa anan shi n e yadda cinikin bayin ya shafe mu ba ta hanyoyi daban- daban.

  • Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (2)
  • Kasashen Yamma Suna Tsotse Jinin ‘Yan Afirka Yayin Da Kasar Sin Ke Kawo Bege

Babbar matsalar da harkar cinikin bayi mana bata wuce yadda muka yi asarar mutanen da suke da basira da hangen nesa,wani abu kuma da shi na daban ne,saboda kuwa bai tabbata ba ko wadanda suka kama su sun fi su karfi ne,saboda kuwa ai sun raba mu ne da mutanen da za su iya amfani da kwakwalwarsu wajen samar da abubuwan da za su kawo ci gaban al’umma.Akwai wani babban abu da cinikin bayi ya kasa koya mana shi ne amana, da akwai rashin amana yau wanda ya zama tarihi.

ADVERTISEMENT

Wannan rashin hadin kai wani abu ne da ya nuna gaskiyar yadda abin ya ke lokacin da Turawan yammacin Turai suka yanke shawarar su yi mana mulkin mallaka ba wani abinda ‘yan Afirka suka yi na hada kai wajen nuna adawa da shirin ba.Mutumin Nri ba zai sayar da mutumin Nri ba a matsayin bawa ba.Amma sai ga shi ya sayar da Ezza ba tare ya yi tunanin ko matakin daya dauka yana da kyau ba.

Tsohon sha’anin kasuwancin kaya da yin wasu ayyuka an yi hakan kafin a fara cinikin bayi shekaru masu yawa.Tsakanin mutumin Nri da Ezza ba wa amma kuma babu amana.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

A takaice abinda cinikin bayi ya yi ma al’ummar Afirka shi ne ya hada kan ‘yan Afirka masu taimakawa Turawa,saboda sun kasa yadda za su iya zuwa da kansu wajen neman bayin,sai suka sayar da Bindigoginsu,madubansu,da giya,maganar gaskiya har da wasu kaya ga ‘yan Afirka da za su taimaka masu,wadanda za su je wurare daban- daban domin su nemo masu mutane.Irin wannan salon na neman bayi irin shi ne aka yi a yankin Neja Delta shi ne kuma mafi muni.

Yana daga cikin dalilan da suka sa har yanzu ba a amince da Igbo ba saboda salon wani hadin kai ne na al’ummar Ibo na siyasa da tattalin arziki da ya yi karfi a karni na 17 yai matukar tasiri a sashen Kudu maso gabashin Nijeriya har zuwa kusan karshen karni na 19.

Cinikin bayi
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
gaza

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

LABARAI MASU NASABA

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

June 15, 2026
An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.