ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (3)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Cinikin bayi

Al’amarin da ya sa kasar Birtaniya Ingila ta hana cinikin bayi ba wani abinda zai sa a shiga mamaki ba ne domin kuwa ita bata damu da sha’anin bayi ba ita ce kasa ta farko da ta fara samun bunkasa ta bangaren masana’antu.Ba kuma wani shigo- shigo ba zurfi bane domin cigaban masana’antu ya fara ne bayan da aka hana shi cinikin bayin.

Duk da yake da Ingila ta sake dawowa inda ta mulke mu abubuwan da mulkin mallakar ya taho da su daga karshe bai yi mana dadi ba, sai suka sake dawowa kuma da kungiyoyi masu zaman kan su da Kamfanoni,
Abin dubawa anan shi n e yadda cinikin bayin ya shafe mu ba ta hanyoyi daban- daban.

  • Yadda Aka Fara Cinikin Bayi (2)
  • Kasashen Yamma Suna Tsotse Jinin ‘Yan Afirka Yayin Da Kasar Sin Ke Kawo Bege

Babbar matsalar da harkar cinikin bayi mana bata wuce yadda muka yi asarar mutanen da suke da basira da hangen nesa,wani abu kuma da shi na daban ne,saboda kuwa bai tabbata ba ko wadanda suka kama su sun fi su karfi ne,saboda kuwa ai sun raba mu ne da mutanen da za su iya amfani da kwakwalwarsu wajen samar da abubuwan da za su kawo ci gaban al’umma.Akwai wani babban abu da cinikin bayi ya kasa koya mana shi ne amana, da akwai rashin amana yau wanda ya zama tarihi.

ADVERTISEMENT

Wannan rashin hadin kai wani abu ne da ya nuna gaskiyar yadda abin ya ke lokacin da Turawan yammacin Turai suka yanke shawarar su yi mana mulkin mallaka ba wani abinda ‘yan Afirka suka yi na hada kai wajen nuna adawa da shirin ba.Mutumin Nri ba zai sayar da mutumin Nri ba a matsayin bawa ba.Amma sai ga shi ya sayar da Ezza ba tare ya yi tunanin ko matakin daya dauka yana da kyau ba.

Tsohon sha’anin kasuwancin kaya da yin wasu ayyuka an yi hakan kafin a fara cinikin bayi shekaru masu yawa.Tsakanin mutumin Nri da Ezza ba wa amma kuma babu amana.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

A takaice abinda cinikin bayi ya yi ma al’ummar Afirka shi ne ya hada kan ‘yan Afirka masu taimakawa Turawa,saboda sun kasa yadda za su iya zuwa da kansu wajen neman bayin,sai suka sayar da Bindigoginsu,madubansu,da giya,maganar gaskiya har da wasu kaya ga ‘yan Afirka da za su taimaka masu,wadanda za su je wurare daban- daban domin su nemo masu mutane.Irin wannan salon na neman bayi irin shi ne aka yi a yankin Neja Delta shi ne kuma mafi muni.

Yana daga cikin dalilan da suka sa har yanzu ba a amince da Igbo ba saboda salon wani hadin kai ne na al’ummar Ibo na siyasa da tattalin arziki da ya yi karfi a karni na 17 yai matukar tasiri a sashen Kudu maso gabashin Nijeriya har zuwa kusan karshen karni na 19.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
gaza

Yadda Aka Tsaurarra Dokar Hukunta Iyayen Da Ba Su Barin ‘Ya’yansu Mata Zuwa Boko

LABARAI MASU NASABA

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

November 15, 2025
Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

Duk Niyyar Da Mutum Ya Shigo Da Ita Kannywood Ita Za Ta Bi Shi —HAUWA KUJAMA

November 15, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

Sin Ta Sha Alwashin Bunkasa Goyon Bayan Juna Tsakaninta Da Saliyo

November 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

Da Ɗumi-ɗumi: PDP Ta Kori Wike, Fayose, Anyanwu Da Wasu Mutane 7

November 15, 2025
An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

An Gabatar Da Sabuwar Hanyar Raya Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakanin Sin Da Afirka

November 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.