• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Daba Sun Kashe Dalibar Kwaleji A Gombe

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Kwaleji

Wasu ‘yan daba sun kashe wata dalibar kwalejin ilimi (COE) da ke Billiri a karamar hukumar Billiri da ke jihar Gombe a ranar Litinin.

Wannan lamarin na zuwa ne kasa da mako guda da wasu ‘yan daba suka kashe wata dattijowa ‘yar shekara 58 a unguwar Jekadafari da ke jihar Gombe.

  • An Kwato Bindiga AK47 Guda 150 A Minna Bayan Artabu
  • NFF Ta Sanar Da Ranar Fara Gasar ‘Federation Cup’ Ta Nijeriya

LEADERSHIP ta labarto cewa wadannan abubuwan na faruwa ne kasa da watanni uku da wasu ‘yan daba suka kashe fitaccen malamin addini a jihar Sheikh Albani Kuri.

Kisa na biyu shi ne wanda ya faru a ranar Juma’a a unguwar Jekadafari inda ake zargin ‘yan daban sun kashe dattijowar tare da yin awun gaba da wayarta, kana na baya-bayan nan shi ne kisan da aka yi wa dalibar kwalejin a Billiri.

Kodayake, rundunar ‘yansandan jihar ta sanar da cafke wadanda take zargi da kisan dattijowa ‘yar shekara 58, sai dai wadanda suka kashe babban malamin har yanzu ba a kai ga riskarsu ba.

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

Dalibar kwalejin da aka kashe mai suna Yosi Yusuf tana matakin karatun aji 2 na neman kwarewa a bangaren neman ilimin koyarwa (NCE), a cewar majiyarmu.

Wasu sun yi zargin cewa ‘yan daban sun yi wa dalibar fyade kafin daga bisani suka hallakata.

Amma, a hirarmu da daya daga cikin makwabcin mamaciyar wanda suke rayuwa a gida daya da ita, Mustapha Mohammed, ya ce, lamarin ya faru ne da misalin karfe 3:50am

Ya kara da cewa sun jiyo ihunta a lokacin da suka fito domin su ga meke faruwa da ita sai suka tarar tana ta zubar da jini yayin da kuma wadanda suka tafka aika-aikar sun tsere.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar Gombe, DSP Mahid Muazu Abubakar, ya tabbatar da faruwar lamarin,

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki
Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

October 31, 2025
Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa
Labarai

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

October 31, 2025
Next Post
Me Ya Sa Dangantaka Da Sin Ke Samun Karbuwa A Afrika?

Me Ya Sa Dangantaka Da Sin Ke Samun Karbuwa A Afrika?

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

October 31, 2025
Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

October 31, 2025
Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa

October 31, 2025

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda

October 31, 2025
Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.