• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bukaci Kotu Ta Dakatar Da APC Daga Sauya Masari A Matsayin Abokin Takarar Tinubu

by Abubakar Abba
3 years ago
Masari

Wasu jiga-jigan jamiyyar APC mai mulki da suka kasance daga cikin Deliget a zaben fidda-gwanin APC, Zakari Maigari da Zubainatu Mohammed,da, sun garzaya kotun tarayyar da ke Abuja, inda suka bukaci kotun da ta dakatar da APC daga sauya Kabiru Masari a matsayin mataimakin dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu.

Sun kuma bukaci kotun ta dakatar da hukumar zabe ta kasa (INEC), daga bukatar APC na sauya sunan Masari matsayin abokin takara na wucin gadi.

  • Buhari Ya Fusata Game Da Harin Gidan Yarin Kuje, Yana Bukatar Amsa
  • Jiragen Yaki Sun Kashe ‘Yan Bindiga 42 A Katsina

A cikin bukatar ta Zakari Maigari da Zubainatu Mohammeda da suka gabatar wa kotun, sun ce akwai bukatar amfani da sunan wanda aka bayar.

Tinubu dai bayan ya zamo zakara a zaben fidda-gwanin, ya mika wa INEC sunan Masari a matsayin wanda zai yi masa mataimaki amma a matsayin na wucin Gadi.
A cikin takardar korafin da suka gabatar wa kotun mai dauke da lamba FHC/ABJ CS/1059/2022 da ranar 4 ga watan Yunin 2022, sun bukaci kotun da ta fayyace musu, idan aka yi duba da sashe na 142 (1) da sashe na 29 (1) da sashe na 31 da kuma sashe na 33 na dokar zabe da aka sabunta wanda ke nuni da cewar jam’iyya ko dan takara ba su da hurumin sauya abokin takara.

Sun kama bukaci kotun ta fayyace musu cewa, idan aka yi duba da sashe na 142 (1) na kundin tsarin mulkin Nijeriya na 1999 da aka sabunta wanda ya bayar da damar tikitin hada na takarar shugaban da mataimakins, ko ya bayar da damar sauya sunan Masari a matsayin mataimakin Bola.

LABARAI MASU NASABA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

Sun kuma bukaci kotun ta  sake fayyace musu, inda aka yi duba da sashe na 29 (1) da sashe 31 da kuma sashe na 33 na dokar zabe da aka sabunta ta 2022 ko za a iya sauya sunan Masari ba tare da an yi wani sabon zaben fidda-gwani ba don a sake fitar da sunan wani sabon dan tankarar shugaban kasa na APC.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NAWIA
Labarai

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Next Post
Wanda Suka Kai Harin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Ne Suka Kai Harin Kuje – Hadimin Gumi

Wanda Suka Kai Harin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Ne Suka Kai Harin Kuje - Hadimin Gumi

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.