• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar ‘Yansanda Ta Tabbatar Egbetokun A Matsayin Sufeto-Janar Na ‘Yansanda

by Abubakar Abba
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Hukumar ‘Yansanda Ta Tabbatar Egbetokun A Matsayin Sufeto-Janar Na ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar ‘yansanda ta tabbatar da Kayode Egbetokun a matsayin cikakken Sufeto-Janar na ‘yansanda na kasar nan. 

Ministan kula da harkokin ‘yansanda, Ibrahim Geidam ne, ya sanar da hakan a ranar Talata a lokacin da ya gana da manema labarun fadar shugaban kasa da ke Abuja.

  • Kotu Ta Yanke Wa ‘Yan Daudu 8 Hukuncin Daurin Watanni 3 A Kano
  • Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Ethiopia Da Ci 4 A Abuja

Kazalika, Geidam wanda ya sanar da hakan jim kadan bayan kammala taron majalisar kasar wadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranta ya ce, majalisar ta amince da bukatar da Tinubu ya gabatar na amincewa da nadin Kayode a matsayin Sufeton ‘yansandan.

A cewarsa, Kayode ya kasance a matsayin mukaddashi tun bayan da aka nada shi watanni hudu da suka wuce, inda ya kara da cewa, bayanan da ke cikin takardun karatunsa suna da kyau kuma ya halarci kwasa-kwasai da dama.

Bugu da kari, ya bayyana cewa, Kayode ya ksanace mutum mai gaskiya kuma jajirtacce wanda hakan ya sa aka amince da bukarar Tinubu na tabbatar da shi a matsayin Sufeto ‘yansanda.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Shi ma a nasa jawabin gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule, ya bayyana cewa, jawabin da Kayode ya gabatar a lokacin zaman majalisar, ya nuna a zahiri Kayode ya san irin kalubalen rashin tsaro da Nijeriya ke fuskanta.

Shi kuwa gwamnan jihar Ogun Dapo Abiodun ya sanar da cewa, majalisar ta kuma tattauna akan bai wa rundunar ‘yansanda kudade don gudanar da ayyukansu.

Kazalika, gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya sanar da cewa, Tinubu ya kafa kwamiti na mussaman da zai samar da sauye-sauye don a saita rundunar ‘yansanda ta kasa yadda ta dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanonin Sadarwa Na Kenya Sun Yi Hadin Gwiwa Da Na Sin Don Kaddamar Da Kamfanin Hada Wayoyin Hannu

Next Post

Burin Saudiyya Na Daukar Nauyin Gasar Kofin Duniya Na 2034 Na Gab Da Cika

Related

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

8 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

13 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

14 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da É—umi-É—uminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

22 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

1 day ago
Ganawar Tinubu Da Kwankwaso Alkairi Ce – Mataimakin Shugaban FUDMA
Manyan Labarai

Tinubu Na Yi Wa Arewa Manyan Ayyuka – Martanin Fadar Shugaban Ƙasa Ga Kwankwaso 

2 days ago
Next Post
Burin Saudiyya Na Daukar Nauyin Gasar Kofin Duniya Na 2034 Na Gab Da Cika

Burin Saudiyya Na Daukar Nauyin Gasar Kofin Duniya Na 2034 Na Gab Da Cika

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
'Yansanda

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.