• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohinoyi Attah Ado Ibrahim (2)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Ohinoyi attah

Saboda ya nuna matukar hazaka a kwas din da ya yi sai aka sake bashi dama ya zama cikakken dalibi saboda ya karanta digiri na biyu, ta haka ya samu shaidar takardar digiri na biyu na Harbard MBA a 1959.

Da yaga ya samu damar mallakar gogewa ta aiki da horarwar da ya samu ga kuma ingantaccen karatun da ya yi, sai ya tsaida shawara inda ya auri Miss Abimbola Solomon ranar 1 ga Nuwamba 1959.

  • INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo
  • An Harbe Barawon Akwatin Zabe A Kogi

Basarake Ohinoyi na Ebiraland,Alhaji Ado Ibrahim ya rasu ne da sanyin safiyar Lahadi 29 ga Oktoba 2023.Ya mutu yana da shekara 95 a duniya sanannen dan kasuwa ne wanda ya shahara shi mutum ne mai son ya tafi da yadda zamani ya kasance a rayuwarsa inda ya zauna a birnin Legas ya kwashe shekaru masu yawa.Tsohon Shugaba ne na kamfanin Nestle Nijeriya, an yi jana’izar Ohinoyi na Ebiraland, Dakta Abdulrahman Ado-Ibrahim da karfe biyu na rana.

Sakataren masauratun gargajiya na Ebiraland Alhaji Yunusa Sule shi ya bayyanawa kamfanin dillacin Labarai na Nijeriya kafin a kai ga yi ma shi jana’iza an dauka matakan da za su ta kasance ta girmamawa ce a Okene.Jana’izar an yi ta ne da karfe biyu na rana a Okene bayan an kawo gawarsa daga Abuja kamar yadda Sakataren ya bayyana ya mutu da karfe biyu ne a wni asibitin da ba’a bayyana sunansa ba a Abuja bayan yayi fama da tashin lafiya.Sakataren ya ce mutuwarsa ba karamin rashi aka yi ba a Ebiraland.

Ya ce sun yi rashin“Babansu da kuma Shugaba ranar Lahadi da safe a wani Asibiti a Abuja inda aka gano yana da wata cutar daya dade da fama da ita ta tsufa,rashin lafiya na mako uku.“Mun shiga cikin dimuwa dangane da rasuwarsa lalle uba ne mutumin kirki kuma dalin Shugaba ba wai a sashen Ebiraland ba gaba dayan Kogi da kuma Nijeriya baki daya.Rasuwarsa ta bar wani babban gibin da ba za’a iya cikewa ba.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Noma

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Tiriliyan 45 Daga Harajin Kaya A 2026

LABARAI MASU NASABA

Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
ASUU

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025
JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.