• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Duniya Ke Fatan Gani Daga Tattaunawar Shugabannin Sin Da Amurka?

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duniya ta shirya tsaf, tare da dakon muhimmiyar ganawar da za a yi gobe Laraba tsakanin shugabannnin manyan kasashe mafiya karfin tattalin arziki biyu na duniya, wato Sin da Amurka, karo na farko bayan tattaunawar da suka yi a tsibirin Bali, yau shekara 1 da ta gabata.

Rikici tsakanin Sin da Amurka, abu ne dake da mummunan tasiri ga ilahirin kasashen duniya ba wai kasashen biyu kadai ba, don haka, mai da wuka kube da dakatar da takalar fada da Amurka ke yi a kai a kai da hada hannu da Sin wajen jan ragamar al’amuran duniya, zai haifar da kyakkyawan tasirin da zai shafi kowanne lungu da sako na duniya, tare da samar da zaman lafiyar da muke muradi.

  • Akwai Bukatar Sin Da Amurka Su Hada Hannu Domin Kyautata Dangantakarsu
  • Yajin Aiki: TCN Ya Musanta Rahoton Datse Wutar Lantarki A Fadin Nijeriya

Ziyarar manyan jami’an Amurka a Sin, da ma na Sin a Amurka, ta share fagen tattaunawar shugabannin biyu, don haka abun da dukkanmu ke fata shi ne, ganin an aiwatar da sakamakon tattaunawar a aikace ba wai a fatar baki ba, kasancewar Amurka ta saba yin amai tana lashewa. A ganina tabbas zuwa yanzu, ta ga yadda dabi’arta ke hana ruwa guda, ko a dangantakarta da Sin ko kuma a harkokin duniya.

Kamar yadda ta sha nanata cewa ba ta neman takara ko cacar baki da Sin, to za mu yi fatan ganin kyautatuwar dangantaka, inda za su hada hannu wajen taimamakeniya da tuntubar juna da kara hadin gwiwa don ganin ci gaban kasashen biyu ba wai kokarin dakile kasar Sin ba.

Za mu yi fatan ganin Amurka ta daina yada jita-jita dangane da kasar Sin, haka kuma ta daina tsoma baki cikin harkokinta na gida. Dabaru da matakn Sin, sun riga sun dace da yanayinta da muradun al’ummarta, don haka, bai kamata a nemi kakaba mata wani ra’ayi na daban ba.

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Muna fatan ganin an hada hannu tare da kokarin samar da duniya mai makoma ta bai daya da jituwa da girmama juna tsakanin mabanbanta al’ummomi da matsakaiciyar wadata, ta yadda za a shimfida ingantacciyar wurin rayuwa ga zuri’o’in dake tafe.

Haka zalika, muna sa ran ganin an gudanar da tattaunawar lami lafiya kamar yadda aka tsara da samun kyawawan sakamako, tare da dawowar shugaban kasar Sin gida lami lafiya. (Faeza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Fuskantar Manyan Matsaloli – Shettima

Next Post

CMG Ya Kimtsa Don Watsa Labarai Game Da Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Related

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

26 minutes ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

30 minutes ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

2 hours ago
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

4 hours ago
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”
Daga Birnin Sin

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

4 hours ago
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi
Daga Birnin Sin

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

6 hours ago
Next Post
Cmg

CMG Ya Kimtsa Don Watsa Labarai Game Da Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.