• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kaduna: Muna Neman Afuwar Kisan Masu Maulidi – Hafsan Sojin Kasa

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Kaduna: Muna Neman Afuwar Kisan Masu Maulidi – Hafsan Sojin Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hafsan hafsoshin sojin kasa, Janar Taoreed Lagbaja ya mika sakon neman afuwa daga al’ummar Jihar Kaduna, sakamakon harin bam din da sojoji suka kai wanda ya yi sanadiyar rasa rayukan sama da mutane 85.

Yayin da yake jawabi cikin alhini lokacin da ya kai ziyara kauyen Tudun Biri da ke Karamar Hukumar Igabi, Janar Lagbaja ya bayyana bakin cikinsa da lamarin.

  • Kotu Ta Yanke Wa Sojan Da Ya Kashe Sheikh Bagoni Aisami Hukuncin Kisa
  • Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Kakakin rundunar Janar Onyema Nwachukwu, ya ce hafsan hafsoshin ya bayyana cewar a ‘yan makonnin da suka gabata, ‘yan ta’adda sun kutsa kai a wannan yankin, abin da ya sa sojoji suka kaddamar da hare-hare, kuma sakamakon haka ne na’urarsu ta gano taron dandazon mutane a wurin Maulidin da aka kai musu hari cikin kuskure.

Lagbaja ya ce abin da ya sa ya ziyarci kauyen da kansa shi ne ya jajanta wa al’ummar yankin kan faruwar lamarin.

Hafsan ya ce ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike kan lamarin domin gano inda aka samu kuskure, domin taimaka musu wajen inganta ayyukansu nan gaba.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

A nasa jawabi, Hakimin Rigasa, Aminu Idris ya ce duk da zafin kisan da suke ji, sun gamsu da yadda rundunar sojin ta nuna damuwa da kuma amsa kuskuren da jami’anta suka yi dangane da kai harin, yayin da ya bukaci kai dauki ga iyalan wadanda abun ya shafa.

Hakimin, ya yi karin hasken cewar cikin wadanda harin ya rutsa da su har da Kiristocin da ke zaune a garin.

Daga bisani Janar Lagbaja ya jagoranci tawagarsa zuwa asibitin Barau Dikko domin duba wadanda suka jikkata.

Tuni kungiyoyi da daidaikun mutane suka shiga nuna alhininsu kan harin bam din da ya yi sanadin mutuwar masu taron Mauludin.

Sai dai lamarin ya dauki zafi a kafafen sada zumunta, inda mutane ke ganin wannan lamari a matsayin babban kuskure kuma dole ne a dauki mataki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HariKadunaSojojiTaron MaulidiTudun Biri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Yanke Wa Sojan Da Ya Kashe Sheikh Bagoni Aisami Hukuncin Kisa

Next Post

‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

20 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

2 days ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

2 days ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

3 days ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.