• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dattawan Arewa Masu Mutunci Su Sake Nazari Kan Makomar Yankin – Matasan Arewa A Kudu

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
in Kananan Labarai
0
Dattawan Arewa Masu Mutunci Su Sake Nazari Kan Makomar Yankin – Matasan Arewa A Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar ƙungiyoyin matasan arewa da ke yankin kudu ta yi kira ga dattawan arewa masu mutumci da su sake nazari kan makomar yankin arewa da ma Nijeriya gaba ɗaya.

  • Uwa Ta Yi Shahada Bayan Karya Dan Bindiga Da Tabarya Wajen Kare Danta

Shugaban gamayyar ƙungiyoyin matasan, mazauna Legas, Alhaji Ibrahim Ya’u Sulaiman Galadanci shi ya yi wannan kira a madadin ɗaukacin ‘ya’yan ƙungiyar.
Ya ce akwai dattawa masu mutunci da suka rage a yankin arewa kamar irin su Dakta Akeem Baba Ahmed da Farfesa Ango Abdullahi, wanda ya kamata su sake yin nazari kan makomar arewa, saboda babban ƙalubalen da yankin arewa ke ciki na buƙatar a sake nazarin kan lalubo hanyar ɗinke bakin zaren.
Shugaban ya ƙara da cewa duk wani dattijo mai mutunci a arewa ya san akwai manyan matsalolin da ke addabar yankin, musamman ma matsalar tsaro wanda ta raba mataye da mazajensu da mayar da yara da yawa marayu, sannan kuma akwai talauci a tsalanin al’ummar yankin arewa wanda aka ƙaƙaba wa mutane da gangan.

Ya ce, “Tabbas Allah zai yi mana maganin duk masu hannu a cikin masifu da yankin arewa ke ciki a halin yanzu, sannan kuma duk masu ruwa da tsaki haƙƙinsu ne su yi iya bakin ƙoƙarinsu wajen dakatar da kisan gilla da kasha-kashe a yankin arewa da ma sauran ƙalubalan da ake fama da su a yankin.

“A duk lokacin da tsaro ya fita a idon ɗan arewa, to za a samu babbar matsala wanda hakan zai hana zaman lafiya gaba ɗaya a Nijeriya, wanda ba mu fatan hakan ya faru.

“Akwai sa hannun wasu azzaliman ƙasashe a cikin mummunan halin da arewa ta tsinci kanta, domin Allah ya azurtamu da ma’adanai masu muhimmanci wanda hakan ya sa aka hana mu zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

“Da wannan ne muke ƙara kira a hanzarta dawo da arewa mutuncinta domin ta hau kan tsari kamar yadda ta kasance a baya,” in ji shi.

  • https://leadership.ng/arewa-groups-endorse-pam-as-tinubu-running-mate/

Shugaban gamayyar ya ci gaba da cewa suna takaicin yadda arewa ke fama da matsaloli masu yawa ba tare da shugabannin yankin sun lalubo hanyar magance lamarin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Allah Ya Yi Wa Mahaifiyar Limamin Madina Sheikh Abdurrahman Huzaify  Rasuwa

Next Post

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

3 months ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

4 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

4 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

5 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

11 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

11 months ago
Next Post
Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

Layya Babbar Ibada: Yadda Ake Gudanar Da Ita Da Matsayinta A Musulunci

LABARAI MASU NASABA

Bayan Gargadi Daga Gwamnatin Tarayya: Jihohin Arewa 15 Sun Fara Daukar Matakan Dakile Ambaliyar Ruwa

Bayan Gargadi Daga Gwamnatin Tarayya: Jihohin Arewa 15 Sun Fara Daukar Matakan Dakile Ambaliyar Ruwa

August 15, 2025
Matsalar Shugabanci A Jihohi Ke Haifar Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki Ga Yara

Matsalar Shugabanci A Jihohi Ke Haifar Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki Ga Yara

August 15, 2025
Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

August 14, 2025
NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaƙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

August 14, 2025
Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

August 14, 2025
Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

August 14, 2025
Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

August 14, 2025
Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

August 14, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

August 14, 2025
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

August 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.