• English
  • Business News
Sunday, September 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ECOWAS Ta Shimfida Sabbin Ka’idoji Domin Janye Wa Nijar Takunkumi

by Sadiq
2 years ago
in Kasashen Ketare
0
ECOWAS Ta Shimfida Sabbin Ka’idoji Domin Janye Wa Nijar Takunkumi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugabannin kungiyar ECOWAS sun sake shimfida wasu ka’idoji da suka ce ya zama dole sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar su bi matukar suna bukatar kungiyar ta janye takunkumin da ta kakaba wa kasar.

Cikin ka’idojin har da bukatar ganin sojojin sun dauki hanyar mika mulki a hannu farar hula.

  • Kyautar CAF ta 2023: Super Falcons Ta Lashe Kyautar Tawagar Mata Mafi Kwazo A Afirka.
  • Fitacciyar ‘Yar Jarida, Aisha Bello Mustapha Ta Rasu

Shugabannin na wadannan kalamai ne cikin matsayar da suka cimma a taron da suka gudanar kan halin da ake ciki a kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso, a Abuja.

Shugaban majalisar kungiyar ta ECOWAS, Omar Touray ya ce tawaga daga kasashen Benin, Togo da kuma Saliyo za su sake bude wani zauren tattaunawa da gwamnatin sojin Nijar don duba yiwuwar cimma matsaya game da mika mulki a hannun farar hula.

Touray, ya ce ECOWAS za ta dauki matakin janye takunkumin ko kuma barin sa ne bayan nazartar rahoton da tawagar za ta gabatar bayan kamalla ganawa da gwamnatin sojin Nijar.

Labarai Masu Nasaba

Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa

An Cafke Bature ÆŠan Shekara 37 Kan Mutuwar ÆŠan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

“Abin da kadai zamu saurara don janye wa Nijar wadannan takunkumai su ne sojojin su bai wa gwamnatin rikon kwarya damar karbar mulki matukar ba haka ba kuma za mu ci gaba da sanya wa kasar sabbin taukunkumai,” in ji Touray.

Jerin takunkuman da ECOWAS ta kakaba wa Jamhuriyar Nijar ya jefa jama’ar kasar cikin kunci, yunwa, rashin kudade da kuma ta’azzarar matsalar tsaro.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ECOWASNijarSojojiTakunkumi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Isa Hanoi A Ziyarar Aiki Da Ya Fara A Kasar Vietnam

Next Post

MDD Za Ta Sake Shirya Taron Kada Kuri’a Kan Tsagaita Wuta A Gaza

Related

Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa
Kasashen Ketare

Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa

6 days ago
An Cafke Bature ÆŠan Shekara 37 Kan Mutuwar ÆŠan Nijeriya Mazaunin Birtaniya
Kasashen Ketare

An Cafke Bature ÆŠan Shekara 37 Kan Mutuwar ÆŠan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

2 weeks ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Kasashen Ketare

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

3 weeks ago
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan
Kasashen Ketare

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

4 weeks ago
Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi
Kasashen Ketare

Ƴansandan Libya Sun Kama Ƴan Nijeriya Biyu Kan Zargin Fashi

1 month ago
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida
Kasashen Ketare

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

1 month ago
Next Post
MDD Za Ta Sake Shirya Taron Kada Kuri’a Kan Tsagaita Wuta A Gaza

MDD Za Ta Sake Shirya Taron Kada Kuri'a Kan Tsagaita Wuta A Gaza

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

Majalisa Ta Daƙile PENGASSAN Akan Shirin Daina Kai Wa Matatar Ɗangote Gas Da Ɗanyen Mai

September 28, 2025
Abin Da Ya Sa Nijar Da Mali Da Burkina Faso Suka Fice Daga Kotun Duniya Ta ICC

Abin Da Ya Sa Nijar Da Mali Da Burkina Faso Suka Fice Daga Kotun Duniya Ta ICC

September 28, 2025
Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

September 28, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Man Fetur A KuÉ—in Naira

September 27, 2025
Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida

Shugaban Cuba Ya Yi Bayani Kan Nazarin Fasahohin Sin A Fannoni Shida

September 27, 2025
Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

September 27, 2025
Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?

Me Ya Sa Kamfanonin Jamus Fiye Da 560 Suka Zabi Wani Gari A Kasar Sin Don Gudanar Da Harkokinsu?

September 27, 2025
Matsalar Tasgadewar Kashin Baya

Matsalar Tasgadewar Kashin Baya

September 27, 2025
Firaministan Sin: Adalci Shi Ne Abu Mafi Daraja A Wurin Kasashen Duniya 

Firaministan Sin: Adalci Shi Ne Abu Mafi Daraja A Wurin Kasashen Duniya 

September 27, 2025
Yadda Ake Hada Sushi

Yadda Ake Hada Sushi

September 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.