• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Sin Ya Jaddada Bukatar Kyautata Yanayin Kasuwanci Da Kara Habaka Kasuwanni

by CGTN Hausa
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê12ÔÂ20ÈÕ
    ÀîÇ¿Ö÷³Ö¹úÎñÔºµÚÎå´ÎרÌâѧϰ
    12ÔÂ20ÈÕÉÏÎ磬¹úÎñÔºÒÔ¡°´òÔìÊг¡»¯·¨Öλ¯¹ú¼Ê»¯Ò»Á÷ÓªÉÌ»·¾³£¬³ÖÐø¼¤·¢Êг¡»îÁ¦ºÍÉç»á´´ÔìÁ¦¡±ÎªÖ÷Ì⣬½øÐеÚÎå´ÎרÌâѧϰ¡£¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿Ö÷³ÖרÌâѧϰ¡£
    лªÉç¼ÇÕß ÅÓÐËÀ× Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2023Äê12ÔÂ20ÈÕ ÀîÇ¿Ö÷³Ö¹úÎñÔºµÚÎå´ÎרÌâѧϰ 12ÔÂ20ÈÕÉÏÎ磬¹úÎñÔºÒÔ¡°´òÔìÊг¡»¯·¨Öλ¯¹ú¼Ê»¯Ò»Á÷ÓªÉÌ»·¾³£¬³ÖÐø¼¤·¢Êг¡»îÁ¦ºÍÉç»á´´ÔìÁ¦¡±ÎªÖ÷Ì⣬½øÐеÚÎå´ÎרÌâѧϰ¡£¹úÎñÔº×ÜÀíÀîÇ¿Ö÷³ÖרÌâѧϰ¡£ лªÉç¼ÇÕß ÅÓÐËÀ× Éã

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Firaministan kasar Sin Li Qiang, ya jaddada bukatar samar da wani yanayi na kasuwanci mai inganci, da ya dace da yanayin kasuwa, mai martaba doka da oda, da zama na kasa da kasa, don sa kaimi ga samun bunkasuwa mai inganci a kasar Sin, ta yadda za a kara kuzarin kasuwanni a ko da yaushe.

Li ya bayyana, yayin wani zaman nazari da majalisar gudanarwar kasar ta shirya cewa, kyautata yanayin kasuwanci na da matukar muhimmanci, wajen kara karfin kasuwanni, da kara samun bunkasuwa.

Ya ce, a cikin matakan da aka dauka don cimma wannan buri, za a kara yin kokari wajen kiyaye takarar kasuwa bisa adalci, da kawar da ka’idoji da ayyukan da ke kawo cikas ga hadewar kasuwanni, da yin takara mai tsafta, don tabbatar da cewa, dukkan nau’o’in kamfanoni sun shiga takara bisa adalci, da kara kare hakkoki da moriyar dukkan nau’o’in kasuwanci.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Next Post
Madaidaitan Ra’ayoyin Xi Jinping Kan Ayyukan Raya Aikin Gona Da Samar Da Abinci

Madaidaitan Ra’ayoyin Xi Jinping Kan Ayyukan Raya Aikin Gona Da Samar Da Abinci

LABARAI MASU NASABA

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.