• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
in Kiwon Lafiya
0
Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Matsalar Gishiri Ga Lafiyar Zuciya

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Itaciyar magarya na da dimbin tarihi yadda ya kamata, sannan tana maganin abubuwa masu daman gaske da suka hada da cutukan daji, ciwon miki (idan wani tsiro ko kari ya fitowa mutum a jikinsa).

Idan aka samu ganyen magarya aka busar da shi, sai a daka a tankade shi sosai. Don haka, ga mai ciwon gyambo ko kuma wanda yake da ciwon da ya ki warkewa, har ake tunanin ko shafar sa aka yi ko kuma wani abu daban aka yi masa, kamar sihiri da sauran makamantansa, sai a nemi wannan ganye na magarya a yi amfani da shi.

  • Bankwana Da 2023: Wainar Da Aka Toya A Fagen Wasanni
  • Samar Da Tsaro: Ribadu Ya Yaba Wa Sarakunan Gargajiya A Adamawa

Da farko dai, za a nemi ruwan dumi a tafasa shi sosai; sai a samu garin ganyen magaryar a zuba a ciki, bayan ya dan huce sai a wanke ciwon da shi. Bayan wanke ciwon, sai kuma a kawo garin magaryar tankadadde a zuba a kan ciwon ko gyambon, wanda ya ki ci ya ki cinyewa; daga nan in sha Allahu za a samu waraka.

Har ila yau, ana yin maganin sihiri da ganyen magarya, ma’ana; ga duk wanda ake tunanin an yi masa sihiri, sai a nemo ganyen magarya guda bakwai a mutsittshika su, domin kuwa sihiri ya kasu kashi bakwai, akwai wanda ake raba mutum da mutum, akwai wanda ake sa wa mutum cuta ya rika yawan kwanciya, akwai wanda ake kashe wa mutum kasuwa, akwai kuma wanda ake sa wa mutum rashin lafiya da sauran makamantansu.

Saboda haka, da zarar an fahimci an yi wa mutum daya daga cikin wadannan sihiri, a samo ganyen magarya guda bakwai a murje su da hannu, a zuba a ruwa.

Daga nan kuma, akwai ayoyin alkur’ani da ake bukatar a tofa a cikin wannan ruwa, wanda ya hada da suratul a’arafi aya ta dari da sha bakwai zuwa aya ta dari da ashirin da biyu, sai suratul Yunus aya ta saba’in da tara zuwa aya ta tamanin da biyu.

Haka nan kuma, suratul Daha aya ta sittin da biyu zuwa ta saba’in. Daga nan, za a tofa Falaki da Nasi da Ayatul kursiyyu a ciki. Kazalika, za a karanta Kulya ayyuhal kafiruna a tofa a cikin ruwan da aka zuba wannan ganyen magarya, sai a ba wa wanda ake tunanin an yi wa wannan sihiri ya sha, ragowar ruwan kuma sai ya shafe jikinsa baki-daya; za a samu waraka da yardar Allah.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (1)

Next Post

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

Related

Matsalar Gishiri Ga Lafiyar Zuciya
Kiwon Lafiya

Matsalar Gishiri Ga Lafiyar Zuciya

6 days ago
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu
Kiwon Lafiya

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

2 weeks ago
Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati
Kiwon Lafiya

Nijeriya Na Asarar Kusan Naira Tiriliyan 17.9 Duk Shekara Sakamakon Cutar Hanta — Gwamnati

3 weeks ago
Kwanciyar Aure
Kiwon Lafiya

Yadda Hadarin Mutuwa Ke Karuwa Yayin Ko Bayan Saduwa Da Iyali

4 weeks ago
Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi
Kiwon Lafiya

Dalilin Ciwon Baya Yayin Goyon Ciki Da Hanyar Magance Shi

1 month ago
Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage KuÉ—i Kaso 50%
Kiwon Lafiya

Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage KuÉ—i Kaso 50%

2 months ago
Next Post
Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

LABARAI MASU NASABA

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Za A Yi Ruwan Sama Na Kwanaki 3 A Jere A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

August 22, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

August 22, 2025
Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

Gwamna Dauda Zai Karɓi Baƙuncin Gwamnonin PDP A Zamfara 

August 22, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

August 22, 2025
An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

August 22, 2025
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.