• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kalubalen Da Ke Gaban Real Madrid A Wannan Watan

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
madrid
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayan da watan Janairu ya kare, Real Madrid za ta buga wasu wasanni masu zafi daga yanzu har zuwa hutun da FIFA kan ware, don fafatawa tsakanin kasa da kasa a cikin watan Maris mai zuwa.

FIFA ta ware wasu lokuta a jadawalin da take tsarawa, don buga ko dai wasannin sada zumunta ko na neman gurbin gasar kofin duniya da sauran su, kuma Real Madrid za ta buga wasa takwas, shida daga ciki a La Liga da kuma a gasar Champions League, fafatawar zagayen ‘yan 16.

  • Real Madrid Ta Dawo Matsayi Na 2 A Laliga Bayan Yin Canjaras Da Vallecano
  • Rashin Cika Alkawari: ASUU Na Gangamin Shiga Wani Sabon Yajin Aiki

Da farko dai Real Madrid za ta karbi bakuncin Girona a Santiago Bernabeu ranar Asabar a gasar La Liga, wasa ne tsakanin Real Madrid, wadda take ta daya a saman teburi da kuma Girona ta biyu.

Kwana uku tsakani, kungiyar da Carlo Ancelotti ke jan ragama za ta je RB Leipzig, domin wasan farko zagaye na biyu a Champions League, sannan bayan nan Real za ta kara buga wasa a waje a gidan Rayo Ballecano a gasar La Liga mako na 25 ranar Lahadi 18 ga watan Fabrairu.

Daga nan kuma Real Madrid za ta karbi bakuncin Sebilla ranar Lahadi 25 ga watan Fabrairu a Santiago Bernabeu, sannan ta ziyarci Balencia ranar 2 ko 3 ga watan Maris mai zuwa.

Labarai Masu Nasaba

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 

Daga nan filin Santiago Bernabeu zai karbi bakuncin wasanni masu mahimmaci

ga Real Madrid a shirin da take na taka rawar gani a kakar bana domin za ta fara da karbar bakuncin RB Leipzig a Champions League a wasa na biyu zagaye na biyu ranar Laraba 6 ga watan Maris, karawar da za ta fayyace wacce ta kai kwata fainal a gasar ta zakarun Turai ta bana.

Daga nan Real za ta karbi bakuncin Celta Bigo a wasan mako na 28 a La Liga ranar ko dai 9 ko kuma 10 ga watan Maris, sai wasan karshe da za ta yi daga nan a yi hutu na kalandar FIFA, shi ne wanda za ta ziyarci El Sadar, domin fuskantar Osasuna ranar ko dai 16 ko kuma 17 ga watan Maris.

 

Jerin wasannin da ke gaban Real Madrid:

Real Madrid da Girona, La Liga mako na 24 ranar 10 ga Fabarairu. Leipzig da Real Madrid, Champions League zagayen ‘yan 16 ranar 13 ga Fabarairu.

Rayo da Real Madrid, La Liga mako na 25 ranar 18 ga watan Fabarairu. Real Madrid da Sebilla, La Liga mako na 26 ranar 25 ga Fabarairu. Balencia da Real Madrid, LaLiga mako na 27 ranar 2/3 ga Maris.

Real Madrid da Leipzig, Champions League zagayen ‘yan 16 wasa na biyu ranar 6 ga watan Maris. Real Madrid da Celta, LaLiga mako na 28 ranar 9/10 ga watan Maris.

Osasuna da Real Madrid, LaLiga mako na 29 ranar 16/17 ga watan Maris.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Martinez Zai Shafe Makonni 8 Yana Jinya

Next Post

AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Gabanin Wasan Karshe

Related

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona
Wasanni

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

21 hours ago
Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 
Wasanni

Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 

1 day ago
Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi
Wasanni

Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta Baɗi

1 day ago
Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika
Wasanni

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

2 days ago
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6
Wasanni

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

3 days ago
Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba
Wasanni

Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba

5 days ago
Next Post
AFCON 2023: Kasar Da Ta Lashe Kofi Zata Samu Dala Miliyan 7, Ta Biyu Kuma Dala Miliyan 4

AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Gabanin Wasan Karshe

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

June 23, 2025
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

June 23, 2025
Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

June 23, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

June 23, 2025
Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

June 23, 2025
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

June 23, 2025
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

June 22, 2025
Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

June 22, 2025
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.