ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kalubalen Da Ke Gaban Real Madrid A Wannan Watan

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
madrid

Bayan da watan Janairu ya kare, Real Madrid za ta buga wasu wasanni masu zafi daga yanzu har zuwa hutun da FIFA kan ware, don fafatawa tsakanin kasa da kasa a cikin watan Maris mai zuwa.

FIFA ta ware wasu lokuta a jadawalin da take tsarawa, don buga ko dai wasannin sada zumunta ko na neman gurbin gasar kofin duniya da sauran su, kuma Real Madrid za ta buga wasa takwas, shida daga ciki a La Liga da kuma a gasar Champions League, fafatawar zagayen ‘yan 16.

  • Real Madrid Ta Dawo Matsayi Na 2 A Laliga Bayan Yin Canjaras Da Vallecano
  • Rashin Cika Alkawari: ASUU Na Gangamin Shiga Wani Sabon Yajin Aiki

Da farko dai Real Madrid za ta karbi bakuncin Girona a Santiago Bernabeu ranar Asabar a gasar La Liga, wasa ne tsakanin Real Madrid, wadda take ta daya a saman teburi da kuma Girona ta biyu.

ADVERTISEMENT

Kwana uku tsakani, kungiyar da Carlo Ancelotti ke jan ragama za ta je RB Leipzig, domin wasan farko zagaye na biyu a Champions League, sannan bayan nan Real za ta kara buga wasa a waje a gidan Rayo Ballecano a gasar La Liga mako na 25 ranar Lahadi 18 ga watan Fabrairu.

Daga nan kuma Real Madrid za ta karbi bakuncin Sebilla ranar Lahadi 25 ga watan Fabrairu a Santiago Bernabeu, sannan ta ziyarci Balencia ranar 2 ko 3 ga watan Maris mai zuwa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Daga nan filin Santiago Bernabeu zai karbi bakuncin wasanni masu mahimmaci

ga Real Madrid a shirin da take na taka rawar gani a kakar bana domin za ta fara da karbar bakuncin RB Leipzig a Champions League a wasa na biyu zagaye na biyu ranar Laraba 6 ga watan Maris, karawar da za ta fayyace wacce ta kai kwata fainal a gasar ta zakarun Turai ta bana.

Daga nan Real za ta karbi bakuncin Celta Bigo a wasan mako na 28 a La Liga ranar ko dai 9 ko kuma 10 ga watan Maris, sai wasan karshe da za ta yi daga nan a yi hutu na kalandar FIFA, shi ne wanda za ta ziyarci El Sadar, domin fuskantar Osasuna ranar ko dai 16 ko kuma 17 ga watan Maris.

 

Jerin wasannin da ke gaban Real Madrid:

Real Madrid da Girona, La Liga mako na 24 ranar 10 ga Fabarairu. Leipzig da Real Madrid, Champions League zagayen ‘yan 16 ranar 13 ga Fabarairu.

Rayo da Real Madrid, La Liga mako na 25 ranar 18 ga watan Fabarairu. Real Madrid da Sebilla, La Liga mako na 26 ranar 25 ga Fabarairu. Balencia da Real Madrid, LaLiga mako na 27 ranar 2/3 ga Maris.

Real Madrid da Leipzig, Champions League zagayen ‘yan 16 wasa na biyu ranar 6 ga watan Maris. Real Madrid da Celta, LaLiga mako na 28 ranar 9/10 ga watan Maris.

Osasuna da Real Madrid, LaLiga mako na 29 ranar 16/17 ga watan Maris.

madrid
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Yaushe Za A Fara Kofin Zakarun Turai
  • Abba Ibrahim Wada
    Messi Ya Yi Ritaya A Argentina: Da Me Za Mu Iya Tuna Gwarzon Duniyar?
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye ‘Yan wasan Nijeriya Da Za Su Buga Gasar Firimiyar Ingila Ta Bana?
  • Abba Ibrahim Wada
    Chelsea A Ƙarƙashin Xavi Alonso

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace
Wasanni

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
Wasanni

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

Yaya Toure Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai

September 9, 2026
Next Post
AFCON 2023: Kasar Da Ta Lashe Kofi Zata Samu Dala Miliyan 7, Ta Biyu Kuma Dala Miliyan 4

AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Gabanin Wasan Karshe

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.