ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kalubalen Da Ke Gaban Real Madrid A Wannan Watan

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
madrid

Bayan da watan Janairu ya kare, Real Madrid za ta buga wasu wasanni masu zafi daga yanzu har zuwa hutun da FIFA kan ware, don fafatawa tsakanin kasa da kasa a cikin watan Maris mai zuwa.

FIFA ta ware wasu lokuta a jadawalin da take tsarawa, don buga ko dai wasannin sada zumunta ko na neman gurbin gasar kofin duniya da sauran su, kuma Real Madrid za ta buga wasa takwas, shida daga ciki a La Liga da kuma a gasar Champions League, fafatawar zagayen ‘yan 16.

  • Real Madrid Ta Dawo Matsayi Na 2 A Laliga Bayan Yin Canjaras Da Vallecano
  • Rashin Cika Alkawari: ASUU Na Gangamin Shiga Wani Sabon Yajin Aiki

Da farko dai Real Madrid za ta karbi bakuncin Girona a Santiago Bernabeu ranar Asabar a gasar La Liga, wasa ne tsakanin Real Madrid, wadda take ta daya a saman teburi da kuma Girona ta biyu.

ADVERTISEMENT

Kwana uku tsakani, kungiyar da Carlo Ancelotti ke jan ragama za ta je RB Leipzig, domin wasan farko zagaye na biyu a Champions League, sannan bayan nan Real za ta kara buga wasa a waje a gidan Rayo Ballecano a gasar La Liga mako na 25 ranar Lahadi 18 ga watan Fabrairu.

Daga nan kuma Real Madrid za ta karbi bakuncin Sebilla ranar Lahadi 25 ga watan Fabrairu a Santiago Bernabeu, sannan ta ziyarci Balencia ranar 2 ko 3 ga watan Maris mai zuwa.

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Daga nan filin Santiago Bernabeu zai karbi bakuncin wasanni masu mahimmaci

ga Real Madrid a shirin da take na taka rawar gani a kakar bana domin za ta fara da karbar bakuncin RB Leipzig a Champions League a wasa na biyu zagaye na biyu ranar Laraba 6 ga watan Maris, karawar da za ta fayyace wacce ta kai kwata fainal a gasar ta zakarun Turai ta bana.

Daga nan Real za ta karbi bakuncin Celta Bigo a wasan mako na 28 a La Liga ranar ko dai 9 ko kuma 10 ga watan Maris, sai wasan karshe da za ta yi daga nan a yi hutu na kalandar FIFA, shi ne wanda za ta ziyarci El Sadar, domin fuskantar Osasuna ranar ko dai 16 ko kuma 17 ga watan Maris.

 

Jerin wasannin da ke gaban Real Madrid:

Real Madrid da Girona, La Liga mako na 24 ranar 10 ga Fabarairu. Leipzig da Real Madrid, Champions League zagayen ‘yan 16 ranar 13 ga Fabarairu.

Rayo da Real Madrid, La Liga mako na 25 ranar 18 ga watan Fabarairu. Real Madrid da Sebilla, La Liga mako na 26 ranar 25 ga Fabarairu. Balencia da Real Madrid, LaLiga mako na 27 ranar 2/3 ga Maris.

Real Madrid da Leipzig, Champions League zagayen ‘yan 16 wasa na biyu ranar 6 ga watan Maris. Real Madrid da Celta, LaLiga mako na 28 ranar 9/10 ga watan Maris.

Osasuna da Real Madrid, LaLiga mako na 29 ranar 16/17 ga watan Maris.

madrid
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City
  • Abba Ibrahim Wada
    LeBron James Zai Bar Los Angeles Lakers 

MASU ALAKA

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira
Wasanni

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji
Wasanni

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA
Wasanni

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Next Post
AFCON 2023: Kasar Da Ta Lashe Kofi Zata Samu Dala Miliyan 7, Ta Biyu Kuma Dala Miliyan 4

AFCON 2023: Abubuwan Da Suka Faru Gabanin Wasan Karshe

LABARAI MASU NASABA

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Sana’ar Ɗinki: Yadda Telolin Zariya Suka Yi Fice A Sassan Afirka

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ibrahim Aliyu Na Ci Gaba Da Rasa Tasiri A Harkar Fili Da Gidaje A Yankin Abuja

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.