• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Da Iyaye Ke Taimaka Wa ‘Ya’yansu Samun Nasarar Karatu (1)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Data

Yayin da wasu yara sune suke taimakawa kansu wajen maida himma wajen karatu yayin da wasu basu da wannan wayon  na taimakawa kansu.

Yara wadanda suke suna da saurin gane abubuwan da aka koya masu za su ba da hadin kai a gida, makaranta,da kuma al’ummar da suke tare da su. Rayuwarsu ta kan kasance abar ban sha’awa dan abu kadan za a yi koya masu nan da nan su gane irin hakan kamar basu wani abu hakan yakan basu kwarin gwiwa koda sun fuskanci wani abin da zai daure masu kai dangane da koya masu wani abu da aka yi, alal misali matashin da ake kartfafa ma shi gwiwa wajen ba shi taimako ya kasance kuma yana maida hankali kan abin da aka koya ma shi.

Ga abubuwa wadanda za su taimaka wajen sa idon na tabbatar da yaro yana koyo da gane abin da ya sa gaban shi.

 

1.Taimakawa wajen bunkasa sha’awar koyo

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Saboda a sa shi yaron ya maida hankali kan abin da ake koya masa wato ya kagara bama kamar idan aka lura da alamar yana da sha’awara karatun ko koyon abin da ake kokari da son ya sani. Kamata ya yi duk hanayar da aka san idan an bita za ta taiamaka wajen jan hankalin shi wada ake son ko wadanda ake son, abu mafi dacewa shi ne ayi duk yadda za ayi domin a samu cimma shi burin. Alal misali mai da hankali wajen ganin sai ya kammala wani aikin da aka ba shi a makaranta da kokari na sai cimma nasara wajen samun makin da ya dace. Bugu da kari kuma  mahaifi abu mafi da cewa shi ne ya sa ido na tabbatar da shi yaron ko dalibin ya yi shawa’awa kamar yadda za a nuna ma shi yadda za iyi amfani da ilimin shi abin har ya kai. In da aka hadu da matsala wani lokaci shi ne a tsaya tsayin daka har sai an ga yaro ya maida hankalin sa wurin da ake so da ganin zai fi taimakawa rayuwarsa, maimakon shi abin da ake tsammani zai fi ma shi daidai a rayuwarsa.Idan ana matsawa yaro sai ya kammala duk ayyukan da aka ba shi a makaranta, ko ya samu makin daya dace, a irin wannan yanayi ko shakka babu sai shi wanda ake son wawa kan hanya ta gari ya ji dadin abin. Ta wani bangaren kuma idan shi yaron ya gane damuwar shi da ake yi ana son ne a gaba shi ma ya samu nasara shi ma da kan shi zai ba da kai bori ya hau domin shi ma da kan shi yana son ya samu nasarar duk abin da ya sa  a gaba. Tunda yake a koyi abu yafi a samu sakamako mai kyau maganar gaskiya sai an amince da al’amarin muhimmancin koyon abubuwan da suka shafi ilimi saboda ai sai  an san su kafin ayi tunanin samun sakamakon da zai  burge mutane, kamata ya yi a fdadawa yaro ko da shi al’amarin koyo yana da na shi mazaunin na musamman.

 

2.A rika bada kyauta ta abin da zai ja hankalinsu

Ba yara kyaututtuka ko kyauta duk lokacin da suka yi wani bin bajinta lokacin jarabawa ko a basu wani aikin cikin aji, da dai sauran al’amuran rayuwa na yau da kullun, wani abu ne da za isa su kara maida himma wajen abubuwan da ake koya masu. Abubuwan kyauta kamar sayn lokacin talabishin cake, ice cream, ko wasu kayan wasa suna sa yara su kasance cikin annashuwa kamar dai duk wata kyauta da za a basu ba wata mai tsada ba.Sai dai kuma akwai wadanda suke yi ma wannan al’amari Kallon cin hanci domin an lura da akwai lokacin da aka lura irin wannan maida hankali wajen koyo har a kai ga yin kokarin bazata, abin yana ja da baya ne bama kamar idan aka lura kyautar da aka bada ta dushe.Sannu a hankali su daliban ko matasan suna sabawa da irin halayya ta kyauta da ake ba su da gane muhimmancinta. Yana iya wanke hakoransa ba tare da niyyar yana bukata a bashi wata kyauta ba.Wadannan suna iya bada kwarin gwiwa a wasu wuraren amma kuma ba za su taimaka ba wajen kokrin da ake na cusa wasu halaye na gari.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba
Ilimi

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi
Ilimi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Next Post
Masana’antar Samar Da Kayayyaki Ta Kasar Sin Ta Samu Farfadowa A Shekarar 2023

Masana’antar Samar Da Kayayyaki Ta Kasar Sin Ta Samu Farfadowa A Shekarar 2023

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.