• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Za Ta Gurfanar Da Masu Motocin Da Aka Kama Da Kayan Abinci A Borno

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai
0
EFCC Za Ta Gurfanar Da Masu Motocin Da Aka Kama Da Kayan Abinci A Borno
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa (EFCC), ta tirela guda 21 makare da kayan abinci da za a fitar zuwa kasashen ketare.

EFCC ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ta fitar ranar Talata da daddare a shafinta na Intanet.

  • Bai Kamata Jama’a Su Tsorata Da Bullar Zazzabin Lassa A Adamawa Ba – Kwamishinan Lafiya
  • Daga Bisani Dai Ta Tabbata Dubai Ta ÆŠage Haramcin Biza Ga ‘Yan Nijeriya

Ta ce jami’anta sun kama tirelolin ne a kan hanyar Kalabiri/Gamboru Ngala da Bama da ke Jihar Borno.

“Ranar Talata, 5 ga watan Maris, 2024, jami’an EFCC shiyyar Maiduguri sun kama manyan motoci guda 21 makare da kayan abinci da kuma wadanda ba na abinci ba a kan hanyarsu ta zuwa birnin N’djamena na kasar Chadi, da Jamhuriyar Tsakiyar Afirka da Kamaru,” in ji sanarwar.

EFCC ta kara da cewa bincikenta ya gano cewa “an yi dabara ne aka boye kayan abincin a cikin manyan motocin ta yadda ba za a gane ba, amma ba mu yi kasa a gwiwa ba wajen gano ba.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

Ta ce an soma gudanar da bincike kan mutanen da aka kama a cikin manyan motocin kuma za a gurfanar da su a gaban kotu da zarar an kammala binciken.

“Ana sa rai kamen da aka yi wa motocin zai rage karancin abincin da ake fama da shi a fadin kasar nan sakamakon ayyukan fasa-kwauri.”

Gwamnatin Tarayya ta zargi masu fasa-kwauri na da hannu a tashin farashin kayan abinci a Nijeriya.

A watan da ya gabata, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce an kama manyan motoci guda 45 dauke da kayan abinci da za a fitar daga kasar nan.

Ya kara da cewa sun gano barauniyar hanya guda 32 da ake fitar da abinci daga Nijeriya.

Har yanzu dai ana ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayan abinci a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbinciEFCCTirela
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dubai Ba Ta Dage Haramcin Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza Ba – Fadar Shugaban Kasa

Next Post

Jami’i: Kasar Sin Za Ta Iya Cimma Burin GDP Na 2024

Related

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

2 minutes ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Manyan Labarai

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

3 hours ago
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

16 hours ago
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi
Da É—umi-É—uminsa

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

18 hours ago
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
Manyan Labarai

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

20 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

22 hours ago
Next Post
Jami’i: Kasar Sin Za Ta Iya Cimma Burin GDP Na 2024

Jami’i: Kasar Sin Za Ta Iya Cimma Burin GDP Na 2024

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

July 29, 2025
Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

July 29, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.