ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Za Ta Gurfanar Da Masu Motocin Da Aka Kama Da Kayan Abinci A Borno

by Sadiq
2 years ago
EFCC

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa (EFCC), ta tirela guda 21 makare da kayan abinci da za a fitar zuwa kasashen ketare.

EFCC ta bayyana haka ne a wata sanarwa da ta fitar ranar Talata da daddare a shafinta na Intanet.

  • Bai Kamata Jama’a Su Tsorata Da Bullar Zazzabin Lassa A Adamawa Ba – Kwamishinan Lafiya
  • Daga Bisani Dai Ta Tabbata Dubai Ta Ɗage Haramcin Biza Ga ‘Yan Nijeriya

Ta ce jami’anta sun kama tirelolin ne a kan hanyar Kalabiri/Gamboru Ngala da Bama da ke Jihar Borno.

ADVERTISEMENT

“Ranar Talata, 5 ga watan Maris, 2024, jami’an EFCC shiyyar Maiduguri sun kama manyan motoci guda 21 makare da kayan abinci da kuma wadanda ba na abinci ba a kan hanyarsu ta zuwa birnin N’djamena na kasar Chadi, da Jamhuriyar Tsakiyar Afirka da Kamaru,” in ji sanarwar.

EFCC ta kara da cewa bincikenta ya gano cewa “an yi dabara ne aka boye kayan abincin a cikin manyan motocin ta yadda ba za a gane ba, amma ba mu yi kasa a gwiwa ba wajen gano ba.”

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

Ta ce an soma gudanar da bincike kan mutanen da aka kama a cikin manyan motocin kuma za a gurfanar da su a gaban kotu da zarar an kammala binciken.

“Ana sa rai kamen da aka yi wa motocin zai rage karancin abincin da ake fama da shi a fadin kasar nan sakamakon ayyukan fasa-kwauri.”

Gwamnatin Tarayya ta zargi masu fasa-kwauri na da hannu a tashin farashin kayan abinci a Nijeriya.

A watan da ya gabata, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce an kama manyan motoci guda 45 dauke da kayan abinci da za a fitar daga kasar nan.

Ya kara da cewa sun gano barauniyar hanya guda 32 da ake fitar da abinci daga Nijeriya.

Har yanzu dai ana ci gaba da fuskantar hauhawar farashin kayan abinci a Nijeriya.

MASU ALAKA

Ta’addanci
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato
Manyan Labarai

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Next Post
Jami’i: Kasar Sin Za Ta Iya Cimma Burin GDP Na 2024

Jami’i: Kasar Sin Za Ta Iya Cimma Burin GDP Na 2024

LABARAI MASU NASABA

kebbi

Makarantu Za Su Ci Gaba Da Zama A Rufe Har Sai Yanayin Tsaro Ya Inganta – Gwamnatin Kebbi

July 9, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

Li Qiang Ya Gana Da Shugabar Namibia

July 9, 2026
Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

Xi Ya Bayar Da Umarni Dangane Da Gobarar Da Ta Tashi A Wani Kamfanin Sarrafa Takalma Dake Gabashin Kasar

July 9, 2026
Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.