• English
  • Business News
Friday, September 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Zartaswa Ta Yi Wa Osinbajo Fatan Samun Sauki

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Majalisar Zartaswa Ta Yi Wa Osinbajo Fatan Samun Sauki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NDLEA Ta Kama Kwalaben Akuskura Sama Da 8,000 A Kano

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

Majalisar Zartaswa Ta Tarayya (FEC), ta yi wa mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, fatan samun sauki, sakamakon nasarar da aka yi masa, sakamakon aikin da aka yi masa, wanea yake da alaka da wani tsohon rauni da ya samu

Sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, a wata sanarwa da ya fitar, ya ce aikin tiyatar da tawagar kwararrun likitoci suka yi a Legas an samu nasara.

  • NDLEA Ta Damke Wata Mata Za Ta Yi Safarar Miyagun Kwayoyi Zuwa Oman
  • Buhari Ya Taya Sanata Ademola Na Jam’iyyar PDP Murnar Lashe Zaben Gwamnan Osun

“Yayin da Farfesa Osinbajo ke murmurewa daga aikin da aka masa, FEC tana yi masa fatan samun sauki cikin gaggawa domin ci gaba da ba da goyon bayan da ake bukata don ci gaban kasa baki daya,” in ji sakataren gwamnatin tarayya.

A ranar Asabar ne aka ruwaito cewa za a yi wa mataimakin shugaban kasa, Osinbajo aiki sakamakon wani rauni da yake fama da shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiLikitociMataimakin Shugaban KasaOsinbajoRauni
ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Damke Wata Mata Za Ta Yi Safarar Miyagun Kwayoyi Zuwa Oman

Next Post

Hajjin 2022: Alhazan Bangladesh 88 Ne Suka Rasu A Saudiyya

Related

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Kama Kwalaben Akuskura Sama Da 8,000 A Kano

18 minutes ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

1 hour ago
Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa
Ra'ayi Riga

Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

2 hours ago
Sojoji Sun Kwato Makamai Da Babura, Sun Ceto Mutane 3 A Kaduna 
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Bindiga Ɗauke Da Makamai A Jihar Filato

2 hours ago
Hatsarin Jiragen Ruwa
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Jimamin Rasuwar Mutane A Nutsewar Jirgin Ruwa A Borgu, Ta Umurci NEMA Ta Kai Agaji 

3 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane

4 hours ago
Next Post
Hajjin 2022: Alhazan Bangladesh 88 Ne Suka Rasu A Saudiyya

Hajjin 2022: Alhazan Bangladesh 88 Ne Suka Rasu A Saudiyya

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Kwalaben Akuskura Sama Da 8,000 A Kano

September 5, 2025
'Yan Bindiga

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

September 5, 2025
Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

September 5, 2025
Sojoji Sun Kwato Makamai Da Babura, Sun Ceto Mutane 3 A Kaduna 

Sojoji Sun Kama Ɗan Bindiga Ɗauke Da Makamai A Jihar Filato

September 5, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Jimamin Rasuwar Mutane A Nutsewar Jirgin Ruwa A Borgu, Ta Umurci NEMA Ta Kai Agaji 

September 5, 2025
‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

‘Yan Nijeriya Suna Shan Wahala A Lokacin Da Gwamnatin Tinubu Ta Fi Damuwa Da Aljihunta – Sule Lamido

September 5, 2025
Daraktoci Da Jami’an FCT 7 Na Fuskantar Tuhume-tuhume Kan Badakar Fili

2027: Idan Kana Son Tarwatsa PDP, To Ka Dawo Da Peter Obi – Wike

September 5, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane

Gwamnatin Kano Ta Ƙuduri Aniyar Daƙile Ambaliyar Ruwa A Birane

September 5, 2025
Noma

An Shiga Damuwa Yayin Da Gwamnatin Nijeriya Ke Jinkiri Wajen Biyan ‘Yan Kwangila

September 5, 2025
Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

Sojoji Sun Cafke Ɗan Ta’adda Ɗauke Da Makamai A Filato

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.