• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Babin Diflomasiyyar: Kira Ga Hadin Kai Da Zaman Lafiya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sabon Babin Diflomasiyyar: Kira Ga Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin shekaru 60 da suka gabata, kasashen Sin da Faransa sun raya ingataccen hadin gwiwa a fannoni da dama, da suka shafi makamashin nukiliya, da jirgin kasa mai saurin tafiya, da sararin samaniya, da aikin gona, da kiwon lafiya da dai sauransu, wadanda suka samar da fa’ida ta zahiri ga jama’ar kasashen biyu.

A halin yanzu, Sin da Faransa dukkansu suna kan kololuwar matsayi a tarihin ci gaban kasa. Kasar Sin ta hanzarta samar da sabon tsarin ci gaba, da neman bunkasuwa mai inganci yayin da ta mai da hankali matuka kan muhimman batutuwa da suka hada da bunkasa sabon tsarin samar da hajoji da hidimomi masu karko, da sabunta tsarin masana’antu, da farfado da yankunan karkararta, da samar da ci gaban hadin gwiwa a shiyya. yayin da ita kuma kasar Faransa take fama da batutuwa masu mahimmanci, gami da sauyin makamashi, da sauyi zuwa hada-hadar dijital da karuwan tsofaffi.

  • Manzon Musaman Na Shugaba Xi Jinping Ya Halarci Taron Koli Na Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi Karo Na 15
  • An Gabatar Da Shirin Bidiyo Mai Suna Labarun Da Xi Jinping Ya Fi So A Wasu Muhimman Kafafen Yada Labaran Faransa

A wannan halin sauye-sauye da duniya ke fuskanta kamata ya yi bangarorin biyu su hanzarta yin hadin gwiwa a fannonin bunkasa fasahar kere-kere, da tattalin arzikin dijital, da masana’antun masu kiyaye muhalli, da ci gaba mai dorewa, da kara inganta hadin gwiwar aikin gona. Wannan yunkurin zai karfafa hadin kai tsakanin tsarin gudanar da masana’antu, saukake samar da jari da habaka mu’amalar ma’aikata, da zaman lafiya.

Bisa gayyatar da shugaba Emmanuel Macron na Jamhuriyar Faransa, da shugaban kasar Serbia Aleksandar Vucic, da takwaransa Tamas Sulyok da firaministan kasar Hungary Viktor Orban suka yi masa, shugaba Xi Jinping zai kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Serbia da Hungary daga ranar 5 ga watan Mayu zuwa 10. Ana sa ran ziyarar ta shugaba Xi a Faransa za ta haifar da wani sabon kuzari ga hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Faransa a fannonin da na ambato, tare da ba da jagoranci ga kasashen biyu wajen gano sabbin fannoni da hanyoyin hadin gwiwa cikin kankanin lokaci.

Shekaru 60 da suka gabata, janar de Gaulle ya bijirewa matsin lamba na kasashen yammacin Turai, ta hanyar kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Faransa. Inda daga bisani ya yi hasashen cewa “Hakika a bayyane yake cewa, dole ne Faransa ta yi mu’amala ta fahimtar juna da Sin kai tsaye, kuma ta tabbata kasar Sin ta yi mu’amala da ita”, wanda hakan ya jadadda jaruntaka, jajircewa, da hikimar da ke da ma’ana a duniyarmu ta yau. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CGTNCMGCRI Hausa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ta Ƙaryata Batun Kafa Sansanin Sojin Amurka Da Faransa A Ƙasarta

Next Post

Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi – Minista

Related

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo
Daga Birnin Sin

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

2 hours ago
Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo
Daga Birnin Sin

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

18 hours ago
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta
Daga Birnin Sin

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

19 hours ago
An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

20 hours ago
Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

22 hours ago
Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan
Daga Birnin Sin

Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan

23 hours ago
Next Post
Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi – Minista

Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi - Minista

LABARAI MASU NASABA

Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Buƙaci Al’ummar Jihar Kaduna Da Su Yi Rijistar Katin Zaɓe 

September 8, 2025
Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

Xi Ya Halarci Taron Kungiyar BRICS Ta Yanar Gizo

September 8, 2025
DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

September 8, 2025
PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

September 8, 2025
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

September 8, 2025
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

September 8, 2025
Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

September 8, 2025
Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

September 7, 2025
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

September 7, 2025
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.