• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Ta’addar Da Aka Nada Sarauta A Zamfara Ya Kashe Mutum 100 A Katsina – ‘Yansanda

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Dan Ta’addar Da Aka Nada Sarauta A Zamfara Ya Kashe Mutum 100 A Katsina – ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da cewa har yanzu fitaccen dan Ta’adda Ado Aleru, wanda masarautar Yandoto Daji ta jihar Zamfara ta yi masa rawanin sarauta a ranar Alhamis din da ta gabata, har yanzun yana cikin jerin sunayen wanda take nema ido-rufe.

Rundunar ta ce Alero ya kashe mazauna jihar Katsina 100.

  • An Dakatar Da Sarkin Da Ya Yi Wa Kasurgumin Dan Bindiga Sarauta A Zamfara
  • An Yi Wa Kasurgumin Dan Bindiga Sarauta A Zamfara 

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Gambo Isah, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake mayar da martani kan sarautar da aka baiwa shugaban ‘yan bindigar a jihar Zamfara.

Isah ya ce rundunar na tuhumar Aleru da laifukan da suka hada da kisan kai, ta’addanci, fashi da makami, da kuma garkuwa da mutane a jihar Katsina.

Ya kara da cewa, ana kuma neman Aleru da laifin kashe mutane sama da 100 a kauyen Kadisau da ke karamar hukumar Faskari a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a watan Yunin shekarar da ta gabata na neman Alero mai shekaru 47 da haihuwa a karamar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara, ruwa a jallo, inda ta daura kyautar Naira miliyan 5 – a mace ko a raye ga duk wanda ya kawo mata shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Kun San Adadin Matan Nollywood Da Suka Musulunta?

Next Post

Masu Gidajen Burodi Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki

Related

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

22 minutes ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

2 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

3 hours ago
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

4 hours ago
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 
Labarai

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

5 hours ago
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta
Manyan Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

6 hours ago
Next Post
Masu Gidajen Burodi Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki

Masu Gidajen Burodi Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki

LABARAI MASU NASABA

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

May 18, 2025
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

May 18, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

May 18, 2025
Kano

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

May 18, 2025
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

May 18, 2025
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

May 18, 2025
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

May 18, 2025
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

May 18, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

May 18, 2025
Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.