• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Kaddamar Da Gangami Yakin Neman Ilimi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
Ilimi

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da gangamin yakin neman bunkasa ilimi da koyon aikin hannu da kuma na daidaiton jinsi.

Gangamin mai taken “Dukkaninmu Daya Muke” kungiyar matan shugabannin kasashen Afrika (OAFLAD) ce ta gabatar da tsarawa.

  • Sin: Karbuwar Hajojin Sin Masu Nasaba Da Sabbin Makamashi Ba Shi Da Nasaba Da Samar Da Tallafi
  • Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano

 An kaddamar da gangamin a kasashe 15 da ke da manufar bunkasa harkokin kiwon lafiya, ilimi, samar wa mutane ababen dogaro da kai na sana’o’i, da kuma yaki da cin zarafin jinsi.

Nijeriya wacce ta dauki shirin wajen maida hankali kan taken cewa ilimi shi ne babban hanya na kawo canji, wanda matar shugaban kasa Sanata Senator Oluremi Tinubu ta gabatar.

Da yake kaddamar da gangamin a fadar shugaban kasa, Tinubu ya jinjina wa kokarin matan shugabannin kasashen Afrika, da suka kasance masu maida hankali wajen ganin an samu daidaiton jinsi da ke cikin matsalolin da yankin ke fama da shi.

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

“Wannan gangamin na da matukar muhimmanci a garemu a nan Afrika, don haka, ina tayaku murna, musamman matata Senator Oluremi Tinubu, wacce ta kasance ta zabi bangaren ilimi a matsayin abu na farko da ganganmin zai maida hankali a kansa a fadin kasar nan.

“Manufar kaddamar da wannan gangamin a Nijeriya shi ne, babban hanya na kawo sauyi, muhimmin lamari ne wajen ci gaban Afrika, idan muka samu nasarar wajen daidaiton jinsi da tabbatar da damarmaki ga kowa.

“Dole mu ci gaba da samar da hanyoyi na damarmaki ga dukkanin yaranmu wajen ganin sun samu damar samun ilimi ba tare da barin kowa a baya ba, musamman yara mata.

“Dole ne mu samar da al’umma da babu bambancin jinsi da kowa zai kasance na samun dama kamar kowa, ba tare da la’akari da waye ba, saboda ta hakan za mu iya gina al’umma mai cike da kwanciyar hankali ga kowa,” ya shaida.

 A cewarsa, shirin wani dama ne karo na biyu wajen ganin an rage kaifin matsalar yaran da ba su zuwa makaranta domin ganin sun koma zuwa makaranta wajen tunkarar yadda za su kyautata rayuwarsu na gaba.

Tinubu ya yi alkarin cewa nan ba da jimawa ba ta karkashin hukumar kula da ilimi a matakin farko za a samu nasarar gina wasu makarantu ta yadda za a ci gaba da dakile matsalolin da suke akwai.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista
Labarai

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai
Manyan Labarai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Next Post
Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Dan Majalisar Wakilai, Aminu Sani Jaji A Zamfara

Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Dan Majalisar Wakilai, Aminu Sani Jaji A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.