• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Cika Shekaru 25: Mai Martaba Sarkin Yauri Ya Yi Kira A Samar da Ayyukan Yi Ga Matasa 

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai, Masarautu
0
Bikin Cika Shekaru 25: Mai Martaba Sarkin Yauri Ya Yi Kira A Samar da Ayyukan Yi Ga Matasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai martaba Sarkin Yauri, a jihar Kebbi, Dr Muhammad Zayyanu-Abdullahi, ya roƙi gwamnatin jihar da masu hannu da shuni da su cigaba da ƙoƙari wajen samar wa da matasan yankinsa aikin yi.

Sarki Zayyanu-Abdullahi, wanda shi ne Sarkin Masarautar Yauri na 42, ya yi wannan roko ne a garin Yauri a yayin bikin cikarsa shekaru 25 akan karagar mulki a ƙarshen mako.

  • …Nijeriya Na Asarar Naira Biliyan 4.8 Duk Shekara Kan Rikicin Manoma Da Makiyaya -Mercy Corps
  • Yadda Ƙungiyar Matasan Arewa Kan Harkokin Tsaro Ta Shirya Tattaunawa Kan Batun ‘Yansandan Jihohi

Sarkin ya ce,”Ina kira gare ku da ku ci gaba da ƙara samar da guraben ayyukan yi ga matasan mu masu domin maganin masu amfani da rashin aikin yi don hana su tada zaune tsaye domin rashin zaman banza shi ne uwar dukkan munanan dabi’u.”

Mai martaban ya yi nuni da cewa, hadin kan masu ruwa da tsaki ba wai kawai zai kawo ayyukan ci gaba a yankin ba ne, har ma da samar da yanayi na samar da ababen more rayuwa da dama.

Ya kuma bukaci manoma da su dasa duk wani nau’in amfanin gona da ake da su a yankinsa domin a samu saurin bunƙasar noma, “sarautar al’umma ta noma ce don haka dole ne su nuna wa duniya cewa za su iya ciyar da al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yauri

“Mu manoma ne a masarautar Yauri, muna da komai a yalwace, za mu iya noma albarkatu da yawa a Masarautar mu.

Sarki Zayyanu-Abdullahi ya godewa mutanen Yauri bisa goyon bayan da suka ba shi tun daga hawansa karagar mulki.

“Kuna ba ni goyon baya a ƙoƙarina na kawo ayyukan raya ƙasa da ci gaba a Masarautar mu.

“Don haka ina yi muku wasiyya da shuka waɗannan amfanin gona domin ci gaban masarautar Yauri,” A cewar mai martaban.

Daga ƙarshe, Sarkin ya godewa Gwamna Nasir Idris da jami’an gwamnatin jihar da sarakunan gargajiya bisa goyon bayan da suka ba masarautar domin samun nasarar cika shekaru 25 akan karagar mulki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EmirateKebbiSarautaYauri
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Jami’ar Sufuri Ta Farko Ta Nahiyar Afirka A Kasar Najeriya

Next Post

Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina – Gwamna Radda

Related

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a
Labarai

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

36 minutes ago
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson
Labarai

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

2 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

5 hours ago
Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas
Labarai

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

8 hours ago
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos
Labarai

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

9 hours ago
‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027
Labarai

‘Yan Adawa Sun Dunkule A ADC Don Tunkarar Tinubu A 2027

23 hours ago
Next Post
Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina – Gwamna Radda

Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina - Gwamna Radda

LABARAI MASU NASABA

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Sin Da Myanmar Da Thailand Za Su Fatattaki Zambar Da Ake Yi Ta Hanyoyin Sadarwar Waya

Sin Da Myanmar Da Thailand Za Su Fatattaki Zambar Da Ake Yi Ta Hanyoyin Sadarwar Waya

July 6, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

July 6, 2025
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.