• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Cika Shekaru 25: Mai Martaba Sarkin Yauri Ya Yi Kira A Samar da Ayyukan Yi Ga Matasa 

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai, Masarautu
0
Bikin Cika Shekaru 25: Mai Martaba Sarkin Yauri Ya Yi Kira A Samar da Ayyukan Yi Ga Matasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai martaba Sarkin Yauri, a jihar Kebbi, Dr Muhammad Zayyanu-Abdullahi, ya roƙi gwamnatin jihar da masu hannu da shuni da su cigaba da ƙoƙari wajen samar wa da matasan yankinsa aikin yi.

Sarki Zayyanu-Abdullahi, wanda shi ne Sarkin Masarautar Yauri na 42, ya yi wannan roko ne a garin Yauri a yayin bikin cikarsa shekaru 25 akan karagar mulki a ƙarshen mako.

  • …Nijeriya Na Asarar Naira Biliyan 4.8 Duk Shekara Kan Rikicin Manoma Da Makiyaya -Mercy Corps
  • Yadda Ƙungiyar Matasan Arewa Kan Harkokin Tsaro Ta Shirya Tattaunawa Kan Batun ‘Yansandan Jihohi

Sarkin ya ce,”Ina kira gare ku da ku ci gaba da ƙara samar da guraben ayyukan yi ga matasan mu masu domin maganin masu amfani da rashin aikin yi don hana su tada zaune tsaye domin rashin zaman banza shi ne uwar dukkan munanan dabi’u.”

Mai martaban ya yi nuni da cewa, hadin kan masu ruwa da tsaki ba wai kawai zai kawo ayyukan ci gaba a yankin ba ne, har ma da samar da yanayi na samar da ababen more rayuwa da dama.

Ya kuma bukaci manoma da su dasa duk wani nau’in amfanin gona da ake da su a yankinsa domin a samu saurin bunƙasar noma, “sarautar al’umma ta noma ce don haka dole ne su nuna wa duniya cewa za su iya ciyar da al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

‘Yan Ta’addar ISWAP Sun Kashe Shugaban Mafarauta A Borno

Yauri

“Mu manoma ne a masarautar Yauri, muna da komai a yalwace, za mu iya noma albarkatu da yawa a Masarautar mu.

Sarki Zayyanu-Abdullahi ya godewa mutanen Yauri bisa goyon bayan da suka ba shi tun daga hawansa karagar mulki.

“Kuna ba ni goyon baya a ƙoƙarina na kawo ayyukan raya ƙasa da ci gaba a Masarautar mu.

“Don haka ina yi muku wasiyya da shuka waɗannan amfanin gona domin ci gaban masarautar Yauri,” A cewar mai martaban.

Daga ƙarshe, Sarkin ya godewa Gwamna Nasir Idris da jami’an gwamnatin jihar da sarakunan gargajiya bisa goyon bayan da suka ba masarautar domin samun nasarar cika shekaru 25 akan karagar mulki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EmirateKebbiSarautaYauri
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Jami’ar Sufuri Ta Farko Ta Nahiyar Afirka A Kasar Najeriya

Next Post

Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina – Gwamna Radda

Related

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara
Manyan Labarai

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

1 hour ago
Borno
Labarai

‘Yan Ta’addar ISWAP Sun Kashe Shugaban Mafarauta A Borno

3 hours ago
Yajin aiki
Labarai

Kungiyoyin Kwadago Sun Tsunduma Yajin Aiki A Taraba

4 hours ago
Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19
Labarai

Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

7 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

18 hours ago
Next Post
Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina – Gwamna Radda

Mun Rage Barazanar Ƴan Bindiga Da 70% A Jihar Katsina - Gwamna Radda

LABARAI MASU NASABA

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro

August 11, 2025
Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

Jiragen Saman NAF Sun Kai Hari Kan Taron ‘Yan Bindiga 400 A Zamfara

August 11, 2025
Borno

‘Yan Ta’addar ISWAP Sun Kashe Shugaban Mafarauta A Borno

August 11, 2025
Yajin aiki

Kungiyoyin Kwadago Sun Tsunduma Yajin Aiki A Taraba

August 11, 2025
Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

Inganta Harkokin Gwamnati: Oyebanji Ya Sauke Kwamishinoni 19

August 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

August 11, 2025
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga Ɗan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.