• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule

by Zubairu M Lawal
3 years ago
in Labarai
0
Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zubairu M Lawal

Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule ya yi kira ga kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki da su yi amfani da lokacin gabanin zaben 2023, don kawar da matsalolin da suka dabaibaye jam’iyyar APC.

Gwamnan ya ce a yi kokari a hada kai a samu sulhu da kuma kwantar da hankulan ‘ya’yan jam’iyyar, musamman abin da ya faru bayan zaben fid da gwani.

  • Halin Da Ake Ciki A ‘Yandoton Daji Bayan Nadin Sarautar Dan Ta’adda

Injiniya Sule ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya karbi bakoncin shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, yayin da ya kai ziyarar gaisuwar Sallah da ta’aziyya a fadar gwamnatin da ke Lafiya a ranar Asabar.

A cewar gwamnan, ya zama wajibi jam’iyyar APC ta shiga zaben 2023 a dunkule cikin hadin kan ‘ya’yanta tare da zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

Ya kuma yi kira ga shugaban jam’iyyar APC na kasa da ya yi amfani da kwarewarsa wajen kawar da tashin hankalin da ke kara ta’azzara a cikin jam’iyyar.

Ya ce, saboda abubuwan da suka faru a sakamakon zaben fid da gwani na jam’iyyar APC da aka kammala kwanan nan, lamarin da ya sanya wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka rika ficewa daga APC zuwa wasu jam’iyyun. Ya ce, da dama membobin jam’iyyar APC masu rike da mukamai sun fice daga jam’iyyar saboda da zargin rashin adalci da aka yi masu a lokacin zaben. Gwamnan ya ce lamarin ya shafi ko’ina cikin fadin kasar nan.

“Kusan watanni takwas kafin zabe, wannan ya rage gare mu musamman tsofaffin ‘yan siyasa irin ku, mu yi amfani da damarmu wajen kwantar da hankula da duk wadanda suka ji rauni. Mu kuma janyosu su dawo cikinmu hakan shi ne damarmu na samun nasara.

” Ya zama wajibi mu yi duk mai yuhuwa wajen ganawa da sauran ‘ya’yan jam’iyyar domin sulhuntawa”.

Hakazalika, gwamnan ya yi kira ga masu taimaka wa shugaban jam’iyyar na kasa, su ma su yi amfani da wannan damar wajen tuntubar ‘ya’yan jam’iyyar dan jin ra’ayinsu da kuma kauce wa al’amuran da ka iya haifar da matsala ga jam’iyyar nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Da Irin Akidar NEPU Da PRP A Siyasarmu -Shugaban SDP

Next Post

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Related

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista
Manyan Labarai

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

48 minutes ago
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara
Labarai

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

9 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

12 hours ago
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya
Ra'ayi Riga

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

13 hours ago
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

14 hours ago
Labarai

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

17 hours ago
Next Post
Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

LABARAI MASU NASABA

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.