• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule

by Zubairu M Lawal
3 years ago
in Labarai
0
Babbar Matsalar Da Ta Kamata APC Ta Magance – Gwamna Sule
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zubairu M Lawal

Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule ya yi kira ga kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki da su yi amfani da lokacin gabanin zaben 2023, don kawar da matsalolin da suka dabaibaye jam’iyyar APC.

Gwamnan ya ce a yi kokari a hada kai a samu sulhu da kuma kwantar da hankulan ‘ya’yan jam’iyyar, musamman abin da ya faru bayan zaben fid da gwani.

  • Halin Da Ake Ciki A ‘Yandoton Daji Bayan Nadin Sarautar Dan Ta’adda

Injiniya Sule ya yi wannan kiran ne a lokacin da ya karbi bakoncin shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, yayin da ya kai ziyarar gaisuwar Sallah da ta’aziyya a fadar gwamnatin da ke Lafiya a ranar Asabar.

A cewar gwamnan, ya zama wajibi jam’iyyar APC ta shiga zaben 2023 a dunkule cikin hadin kan ‘ya’yanta tare da zaman lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

Ya kuma yi kira ga shugaban jam’iyyar APC na kasa da ya yi amfani da kwarewarsa wajen kawar da tashin hankalin da ke kara ta’azzara a cikin jam’iyyar.

Ya ce, saboda abubuwan da suka faru a sakamakon zaben fid da gwani na jam’iyyar APC da aka kammala kwanan nan, lamarin da ya sanya wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka rika ficewa daga APC zuwa wasu jam’iyyun. Ya ce, da dama membobin jam’iyyar APC masu rike da mukamai sun fice daga jam’iyyar saboda da zargin rashin adalci da aka yi masu a lokacin zaben. Gwamnan ya ce lamarin ya shafi ko’ina cikin fadin kasar nan.

“Kusan watanni takwas kafin zabe, wannan ya rage gare mu musamman tsofaffin ‘yan siyasa irin ku, mu yi amfani da damarmu wajen kwantar da hankula da duk wadanda suka ji rauni. Mu kuma janyosu su dawo cikinmu hakan shi ne damarmu na samun nasara.

” Ya zama wajibi mu yi duk mai yuhuwa wajen ganawa da sauran ‘ya’yan jam’iyyar domin sulhuntawa”.

Hakazalika, gwamnan ya yi kira ga masu taimaka wa shugaban jam’iyyar na kasa, su ma su yi amfani da wannan damar wajen tuntubar ‘ya’yan jam’iyyar dan jin ra’ayinsu da kuma kauce wa al’amuran da ka iya haifar da matsala ga jam’iyyar nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Da Irin Akidar NEPU Da PRP A Siyasarmu -Shugaban SDP

Next Post

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

25 minutes ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

2 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

5 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

14 hours ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

15 hours ago
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

17 hours ago
Next Post
Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

Cikin Watanni Uku An Haifi Yara Sama Da 27,000 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.