• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Itatuwan Banyan Biyu Suna Shaida Yadda Ake Gadon Tunani Tsakanin Xi Jinping Da Mahaifinsa

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Itatuwan Banyan Biyu Suna Shaida Yadda Ake Gadon Tunani Tsakanin Xi Jinping Da Mahaifinsa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 12 ga watan Maris na shekarar 2000, Xi Zhongxun mai shekaru 87 da iyalinsa suka dasa itacen Banyan tare, a gidansu da ke birnin Shenzhen. A matsayinsa na daya daga cikin manyan jagorori da kuma muhimman wadanda suka soma gudanar da manufar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje a lardin Guangdong, Xi Zhongxun ya dasa wannan itacen Banyan don bayyana fatansa na samun wurin zama a wannan yanki don yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga waje.

A cikin shekaru fiye da biyu da ya dauka yana aiki a Guangdong, Xi Zhongxun ya jagoranci gudanar da ayyuka da yawa. Jerin sabbin matakan da ya dauka, sun aza harsashi ga lardin na jagorantar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje a kasar Sin baki daya.

  • Sadaukar Da Kai Ga Hidimtawa Jama’a: Tasirin Mahaifin Xi Jinping A Kan Dansa
  • Xi Jinping Ya Taya Cyril Ramaphosa Murnar Sake Zama Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

A farkon manufar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje, muhimmin aikin mahaifinsa na jagorantar al’ummar Guangdong wajen ‘yantar da tunaninsu da ci gaba da yin gyare-gyare ya yi tasiri sosai ga Xi Jinping.

Wani masanin Amurka ya bayyana cewa, aikin da kasar Sin ta yi na yaki da cin hanci da rashawa, gyare-gyare ne. Gudanar da mulki bisa doka, gyare-gyare ne. Kawar da fatara, shi ma yana cikin gyare-gyare, sake fasalin aikin soji, da sake fasalin jam’iyya da hukumomin gwamnati, dukkansu gyare-gyare ne. Wani masanin da ya gudanar da aikin rubuta daftari kan cikakken zama na uku na kwamitin koli na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 18, ya tunatar da cewa, “da ba don aniyar Xi Jinping ba, da zai yi wuya a iya fito da wasu manyan gyare-gyare masu yawa.”

A shekarar 2012, bayan babban taron wakilan jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 18, Xi Jinping ya zabi lardin Guangdong a matsayin zango na farko da ya yi rangadin aiki a kananan hukumomi. A wurin shakatawa na Lianhuashan da ke birnin Shenzhen na lardin, ya ajiye kwandon furanni ga gunkin tagulla na Deng Xiaoping, tare da dasa itacen Banyan a filin Shanding.

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

Yanzu, itatuwan Banyan guda biyu da Xi Zhongxun da Xi Jinping suka dasa daya bayan daya a Shenzhen, sun riga sun girma sosai. Kasar Sin da ta mayar da lardin Guangdong a matsayin mafarin yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje, bayan samun gagaruman sauye-sauye a kasar, yanzu tana kokarin tsara wani sabon tsari na raya kasa mai mulkin gurguzu ta zamani a dukkan fannoni, tare da kokarin cimma babban buri na gina kasa mai karfi da farfado da al’umma. (Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaUkraineXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwastam Ta Cafke Litar Man Fetur 150,950 A Adamawa

Next Post

Matsalolin Ilimi A Nijeriya Da Hanyoyin Gyara Su (1)

Related

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

44 minutes ago
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

2 hours ago
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

3 hours ago
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

4 hours ago
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12
Daga Birnin Sin

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

24 hours ago
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

1 day ago
Next Post
Matsalolin Ilimi A Nijeriya Da Hanyoyin Gyara Su (1)

Matsalolin Ilimi A Nijeriya Da Hanyoyin Gyara Su (1)

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

August 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

August 8, 2025
Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.