ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Itatuwan Banyan Biyu Suna Shaida Yadda Ake Gadon Tunani Tsakanin Xi Jinping Da Mahaifinsa

by CGTN Hausa
2 years ago
Xi Jinping

A ranar 12 ga watan Maris na shekarar 2000, Xi Zhongxun mai shekaru 87 da iyalinsa suka dasa itacen Banyan tare, a gidansu da ke birnin Shenzhen. A matsayinsa na daya daga cikin manyan jagorori da kuma muhimman wadanda suka soma gudanar da manufar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje a lardin Guangdong, Xi Zhongxun ya dasa wannan itacen Banyan don bayyana fatansa na samun wurin zama a wannan yanki don yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga waje.

A cikin shekaru fiye da biyu da ya dauka yana aiki a Guangdong, Xi Zhongxun ya jagoranci gudanar da ayyuka da yawa. Jerin sabbin matakan da ya dauka, sun aza harsashi ga lardin na jagorantar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje a kasar Sin baki daya.

  • Sadaukar Da Kai Ga Hidimtawa Jama’a: Tasirin Mahaifin Xi Jinping A Kan Dansa
  • Xi Jinping Ya Taya Cyril Ramaphosa Murnar Sake Zama Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

A farkon manufar yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje, muhimmin aikin mahaifinsa na jagorantar al’ummar Guangdong wajen ‘yantar da tunaninsu da ci gaba da yin gyare-gyare ya yi tasiri sosai ga Xi Jinping.

ADVERTISEMENT

Wani masanin Amurka ya bayyana cewa, aikin da kasar Sin ta yi na yaki da cin hanci da rashawa, gyare-gyare ne. Gudanar da mulki bisa doka, gyare-gyare ne. Kawar da fatara, shi ma yana cikin gyare-gyare, sake fasalin aikin soji, da sake fasalin jam’iyya da hukumomin gwamnati, dukkansu gyare-gyare ne. Wani masanin da ya gudanar da aikin rubuta daftari kan cikakken zama na uku na kwamitin koli na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 18, ya tunatar da cewa, “da ba don aniyar Xi Jinping ba, da zai yi wuya a iya fito da wasu manyan gyare-gyare masu yawa.”

A shekarar 2012, bayan babban taron wakilan jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 18, Xi Jinping ya zabi lardin Guangdong a matsayin zango na farko da ya yi rangadin aiki a kananan hukumomi. A wurin shakatawa na Lianhuashan da ke birnin Shenzhen na lardin, ya ajiye kwandon furanni ga gunkin tagulla na Deng Xiaoping, tare da dasa itacen Banyan a filin Shanding.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Yanzu, itatuwan Banyan guda biyu da Xi Zhongxun da Xi Jinping suka dasa daya bayan daya a Shenzhen, sun riga sun girma sosai. Kasar Sin da ta mayar da lardin Guangdong a matsayin mafarin yin gyare-gyare a cikin gida da bude kofa ga kasashen waje, bayan samun gagaruman sauye-sauye a kasar, yanzu tana kokarin tsara wani sabon tsari na raya kasa mai mulkin gurguzu ta zamani a dukkan fannoni, tare da kokarin cimma babban buri na gina kasa mai karfi da farfado da al’umma. (Bilkisu Xin)

Xi Jinping
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Matsalolin Ilimi A Nijeriya Da Hanyoyin Gyara Su (1)

Matsalolin Ilimi A Nijeriya Da Hanyoyin Gyara Su (1)

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.