• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kura Ta Tsere Daga Kejinta A Jos

by Naziru Adam Ibrahim
11 months ago
in Labarai
0
Kura Ta Tsere Daga Kejinta A Jos
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Al’ummar unguwar da ke Æ™aramar hukumar Jos ta Kudu a Jihar Filato, suna cikin fargaba bayan da Kura ta tsere daga kejinta a gidan ajiyar namun daji da ke yankin.

Kamar yadda rahotonni suka tabbatar lamarin dai ya faru ne tun a ranar Lahadi, wanda ana sa ran dabbar ba ta yi nisa da harabar gidan ajiyar namun dajin ba saboda girma da wajen ke da shi.

  • Rikicin Masarautar Kano: Tinubu Da Sanusi II Suna Da Alaka Mai Karfi – Fadar Shugaban Kasa
  • Hukumar Tsaron Yanar Gizo Ta Kasar Sin Ta Fayyace Wani Shirin Yaudara Na Amurka

Babban Manajan hukumar yawon bude ido ta Jihar Filato, Chuwang Pwajok, ya tabbatar da faruwar lamarin tare da shaida wa mazauna yankin cewa su kwantar da hankalinsu domin ana kokarin gano inda dabbar ta shiga don dawo da ita kejinta.

Kazalika ya ƙaryata raɗe-raɗin da ke yawo na cewa yunwa ce ke sanadin tserewar dabbobin wanda ya ce wasu kejin ne sun tsufa amma gwamnati ta ɗauki matakan zamanantar da su nan ba da jimawa ba.

Idan ba a manta ba a shekarar 2015 wani zaki ya taɓa tserewa daga kejinsa a cikin babban gidan namun dajin na Jos.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JosKuraNamun Daji
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Masarautar Kano: Tinubu Da Sanusi II Suna Da Alaka Mai Karfi – Fadar Shugaban Kasa

Next Post

 An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambiya

Related

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

2 hours ago
Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote
Labarai

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

3 hours ago
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

4 hours ago
Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa
Labarai

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

5 hours ago
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
Manyan Labarai

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

7 hours ago
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna
Manyan Labarai

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

8 hours ago
Next Post
 An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambiya

 An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambiya

LABARAI MASU NASABA

Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

June 12, 2025
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

June 12, 2025
An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

June 12, 2025
Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

June 12, 2025
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

June 12, 2025
Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar ZaÉ“e Kafin Rantsuwa

June 12, 2025
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

June 12, 2025
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya KuÉ“uta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya KuÉ“uta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

June 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.