ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

 An Haramta Yi Wa Mata Kaciya A Gambiya

by Sadiq
2 years ago
Kaciya

‘Yan majalisar dokokin kasar Gambiya, sun amince da wasu shawarwari wanda ya haramta yi wa mata kaciya, bayan da aka kada kuri’a a majalisar.

Tun a 2015 ne dai aka haramta yi wa mata kaciya a Gambiya, amma tsarin al’adar da ke da tushe ya ci gaba da yaduwa, kuma hukuncin farko da aka yanke a bara ya haifar da cece-kuce a kan dokar.

  • Tsoffin Shugabannin Sin Da Guinea Bissau Sun Taka Rawar Gani Wajen Kirkirar Zumunci Tsakanin Kasashen Biyu
  • Gwamnan Zamfara Ya Samu Lambar Yabo Kan Ƙirƙiro Ayyukan Ci Gaba

Bayan zazzafar muhawara a ranar Litinin, kudirin da ke kunshe cikin rahoton kwamitin hadin gwiwa na kiwon lafiya da jinsi ya zartas da cikakken zama a majalisar, inda ‘yan majalisa 35 suka kada kuri’ar amincewa da kudurin, yayin da 17 kuma suka ki amincewa, biyu kuma ba su kada kuri’a ba.

ADVERTISEMENT

A halin yanzu an sanya ranar 24 ga watan Yuli, a mastayin ranar da za a yanke hukuncin ko za a sanya kaciyar nata a matsayin aikata laifi ko akasin haka.

Idan majalisar ta amince da hakan, Gambiya za ta zama kasa ta farko da ta janye dokar hana kaciya.

LABARAI MASU NASABA

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

A watan Maris ne aka yi karatu na biyu inda ‘yan majalisa biyar daga cikin 53 suka kada kuri’ar kin amincewa da shi, daya kuma ya ki kada kuri’a.

Bayan karatu na biyu, kwamitin hadin gwiwa ya gudanar da taron tuntubar al’umma na kasa tare da shugabannin addini da na gargajiya, likitoci, wadanda abin ya shafa, kungiyoyin farar hula da masu kaciya da dai sauransu.

Sakamakon bincike da tuntubar da aka yi na nuni da cewa, duk nau’ikan yi wa mata kaciya cin zarafin mata ne da azabtarwa da kuma nuwawa mata wariya.

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ta ce yi wa mata kaciya ba shi da wata fa’ida ga lafiya kuma yana iya haifar da zubar jini da yawa, firgita, matsalolin tunani har ma da mutuwa.

MASU ALAKA

Kaciya
Kasashen Ketare

Nijar Da Canada Sun Ƙulla Yarjejeniyar Gina Sabuwar Matatar Mai A Jihar Dosso

August 23, 2026
Kaciya
Kasashen Ketare

Kotun ICC Ta Yi Watsi Da Sabbin Takunkuman Amurka Kan Jami’anta

August 23, 2026
Kaciya
Kasashen Ketare

Rasha Da Ukraine Sun Zafafa Hare-hare Kan Juna Bayan Yaƙinsu Ya Ɗauki Sabon Salo

August 22, 2026
Next Post
Babu Wani Shiri Na Kwaso ‘Yan Nijeriya Daga Falasdin Ko Isra’ila –Gwamnatin Tarayya

Tinubu Ya Taya Sheikh Dahiru Bauchi Murnar Cika Shekaru 100

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.